mujallar fim - august 2001

58

Upload: vohuong

Post on 08-Dec-2016

1.623 views

Category:

Documents


9 download

TRANSCRIPT

Page 1: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

Page 2: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001 1

tare da IBRAHIM SHEMEAuren Fati da Sani...

Ba girin-girin ba, ta yi mai!

MU LE}A MU GANI

Bismillahir Rahmanir Rahim.Wannan fili na �Mu Le}a Mu Gani� ba sabo ba ne. Tun acikin 1990 na }ir}ire shi da wannan sunan, a cikin jaridarmako-mako mai suna Nasiha, wadda muka ri}a bugawa akamfanin wallafa jaridu na Reporter da ke Kaduna. Idan kuntuna, jaridar Nasiha ta ciri tuta }warai a fagen aikin jarida daharshen Hausa. Abin ba}in ciki ne da aka daina buga ta,kuma babu wata niyya takamaimai ta sake buga ta. A cikin1990 lokacin da aka fara buga Nasiha, ni aka ba mataimakineditanta na farko. A lokacin ne filin �Mu Le}a Mu Gani� yasoma fitowa.

Sai dai a wannan karon, filin zai ri}a fitowa ne a mujallarFim, kuma zai ri}a yin tsokaci a kan harkar shirya fim naHausa. Ba ni da nufin tozarta wani mutum ko wata }ungiyaa filin, illa dai in ri}a yin karambanin fa]in wasu abubuwawa]anda nake ganin sun cancanci a le}a su, a gan su, a sanabin yi da su. Ma}asudi dai shi ne a kawo shawarar gyara.

AUREN FATI DA SANI

AUREN da aka ]aura tsakaninabokinmu Sani Musa (Mai Iska)da Fati Mohammed shi ne babbar

maganar da ta lullu~e shirin fim a cikin�yan makwannin nan. Ba don komaihakan ya kasance ba sai don yadda itaFati musamman ta kasance tamkar itaka]ai ce tauraruwa a samaniyar shiryafim; duk wanda ya ]aga kai sama ita zaigani, duk da yake ga gwanaye nan birjik� irin su Biba.

Allah ya ba Fati farin jini wanda dawuya a ce ga wadda ta fi ta. Wasu sun cehaka farin jinin Biba yake a wajajen1999 zuwa farkon 2000, kafin su �a-kori-Biba� su ~ullo a fagen. Suka ce in da a ceBiba ta yi aure a daidai lokacin da duniyata fi yi da ita, to da ita ma haka za a gataron bikinta. To, aure dai nufin Allahne, shi ya sa su Biba da Hindatu ba su yiba tukuna.

Irin farin jinin Fati ya sa Kano ta kusa fashewa a ranakun15 da 16 ga Yuli, 2001 saboda dubban jama�ar da suka antayocikin birnin na Dabo don kashe kwarkwatar idonsu a kanshagalin aurenta da Sani. Wani mutum cewa ya yi rabonsada ganin taro irin wannan tun lokacin Jamhuriya ta Biyu,wato lokacin da manyan jam�iyyu irin su PRP da NPN sukanyi manyan tarurruka wanda jama�a kan halarta daga jihohidaban-daban. To, a wannan karon, �yan jam�iyyar Fati Mo-hammed da Sani Mai Iska ne suka taru, kuma in ba domin�yan Hisba sun taka masu burki ba, to Allah ka]ai ya saniyakar bidirin da za a yi a Kano. Kila sai bikin Biba koHindatu ya zo za mu ga sauran abin da ba mu gani ba a bikinFati! In akwai abin da ba mu gani ]in ba, irin su Gala.

To, wannan }auna dai da jama�a suka nuna wa Fati, baFatin ka]ai ba ce ta ci moriyarta. Su kansu sauran �yan fim,har ma da wa]anda suke adawa da Fatin, sun ci moriyar}aunar. Dalili shi ne taron bikin da aka yi ya nuna cewa �yan

fim suna da martaba a idon jama�a, kuma duk masu cewa�yan fim kaza-kaza ne, sun ji kunya. Domin kuwa in da wanimugun abu su Fati ke yi, to da wuya dubban jama�a su ni}igari daga sassa daban-daban na }asar nan su zo Kano don susa albarka a bikinsu.

Kuma auren nan wani }alubale ne ga �yan fim. Zai kyautusu matan su ri}a cijewa suna yin aure idan ya samu. Na sancewa yawancinsu ba su sami mazan ba ne, shi ya sa sukezaune hakanan. To amma akwai da yawa da na sani wa]andaruwan-ido ne ya hana su yin auren. Yarinya tana ganin dolene sai �mai aji� za ta iya aura. Shin Sani Mai Iska �mai ajin�ne? Ba tare da nufin cin zarafin Sani ba, ina son in nunacewa �ajin� da su wa]ancan masu ruwan ido suke nufi, yawuce na Sani. Shi dai Mai Iska, yana da sana�a mai kyauinda yake samu ya ciyar da kansa da iyalansa, kuma ya yisutura ya taimaka wa iyayensa. Ga shi har �yar motar hawamai kyau yana da ita (koda yake a �yan kwanakin nan narabu da ganinsa da ita, sai Besfa). To amma saboda rainasana�ar fim da aka yi, an ]auka ajinsa bai kai ba.

Jama�a sun nuna cewa duk da yadda suke son Fati, sun yimurna da ta yi aure. Babu shakka akwaida yawa wa]anda suka yi ba}in cikintafiyarta saboda za su daina ganinta asababbin finafinai nan da �yan watannika]an. Wa]annan kuwa sun ha]a da�yan kallo da su kansu furodusoshi dadaraktoci. Amma duk da haka, an taruan nuna mata goyon baya a kan aurenda ta yi, domin ana ganin shi auren,yana gaban wasan fim.

Don haka yanzu ya rage }alubale gaFati da Sani su ba mara]a kunya. Dawuya ne a ce babu wanda ke kokwanton]orewar wannan aure. Dalili shi ne wasu�yan wasa sun ta~a yin aure, aka taruaka taya su murna, amma a }arsheaurarrakin nasu suka mutu. Ba a ]oramasu laifin mutuwar aurensu ba, toamma mutane sun yi nadamarmutuwarsa, har masu zun]e suna cewato da ma yaya za a yi matar da idonta yabu]e da samun ku]in fim za ta yi aurehar ta zauna. Mutuwar wa]ancan

aurarrakin ta rage wa �yan fim daraja a lokacin da ta faru.Saboda haka muke addu�ar Allah ya kare Fati da Sani dagashiga wani mugun yanayi. Ya kamata su yi amfani da darussanda suke koyarwa a fim, su yi ha}uri da juna. Kada a ji kansu.Su yi koyi da mata �yan fim da suka yi aure suke zaune damazansu � irin su Fati Mohammed ta farko da Halisa da[ayyaba Isyaku, da ita kanta Talatu uwargidan Fati. Idanwani sa~ani ya faru tsakaninsu (domin ai dole ne su sa~awata ran, tunda ko tsakanin harshe da ha}ori akan ]an ji jikiwani lokaci), to su taushe zuciyarsu, kada su bari har abin yakai kan titi. Kada mu da muke yabonsu da salla wata ran sukasa alwalla. Domin a gaskiya in suka yi wani abukwatankwacin mutuwar aurensu, mu masoyansu ba za mutausaya masu ba. Ba za mu kar~e su hannu bibiyu ba kamaryadda muka ha}ura muka kar~i su Jamila da Halima. Korarsuma za mu yi daga fagen shirin fim. Kuma za mu sa yara su yimusu a-ture. Don haka su zauna kawai su yi ta tuttu]o �ya�ya.Mu kuma ba za mu gaji da zuwa suna ba.

Fati Mohammed

Page 3: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

A’isha Dankano (Sima)

dukkan mujallun da ake bugawa a Arewacin Nijeriya wa]anda suke magana a kan harkar finafinai,babu wacce take da nagarta kamar ta. Duk wanda ya san jarida, da ganin mujallar Fim zai san cewalallai mawallafanta sun san }a�idar aikin jarida. Sannan kuma mujallar Fim, ita ka]ai ce take ba dasahihan labarai na gaskiya, masu gamsar da mai karatu, ba tare da nuna son zuciya ba. Mujalla cemai tsage gaskiya komai ]acinta. Kuma ma�aikatanta babu shakka sun cancanci yabo. Allah Ya}ara ]aukaka mujallar Fim.

AUWALU MUH’D FAGGE (DANGATA), fitaccen dan wasa::MUJALLAR Fim ta fi farin jini domin duk garin da na je sai in ga ita ake rububinta. Kuma duk

labarin da suke bugawa babu }age babu zato ko gaugawar rubuta shi. Sai dai matsalarta, mutumshida take fifitawa, su ake yawan hira da su. A duk lokacin da mujallar ta fito sai ka ga biyu ko uku

3

Abin da ya sa muke karanta mujallar

Waziri Zayyanu

WAZIRI ZAYYANU, fitaccen darakta/furodusaMUJALLAR fim a bar yabawa ce, musamman idanmutum ya yi la�akari da irin labaran da take bugawa; idanaka samu labarin wani abu ya faru tsakanin mutane biyusai an nemi ~angarorin biyu. Bugunta ma ya fita daban;}warewa da fasaha kuma ta marubutan ma daban suke.Mujallar ta zama kamar dandali ne na �yan wasa bisa gasharu]]an (aikin) jaridu. Suna bi daidai. Ya kamata ]anjarida ya san abin da yake rubutawa a ma�ana abin yafaru yana wurin, in baya wurin kuma ya yi }wa}}waranbincke ya rubuta labarin ba tare da tsoro ko canja gaskiyarabin ba. Mujallar Fim tana yin wannan }o}arin. Ammada so samu ne, ya zama ana buga ta ]ari bisa ]ari cikinkala!

YAKUBU LERE, fitaccen furodusaABIN da ya sa na ke karanta mujallar Fim, a matsayi

na ni ma na ]an jarida, shi ne na lura da cewa daga cikin

Auwalu Dangata

cikinsu. A Nijeriya babu mujalla mai farin jini, mai bansha�awa, mai }wazo, mai }wararrun ma�aikata kamarFim. Ya kamata ma�aikatan mujallar su dinga bin �yanwasa inda ake ]aukar wasan su samon labarin location.A dinga buga hira da wa]anda ba a san su ba domin suma a tallata su saboda masu karanta mujallar Fim sun fimasu kallon finafinai yawa. A dinga neman labarin kowada kowa da yake wannan harka.

AI’SHA DANKANO (SIMA), fitacciyar ’yar wasa:NA yaba da aikin mujallar Fim saboda irin labaran da

suke bugawa kuma na yaba wa editansu. A gaskiya labarisahihi suke bugawa ba shirme ba, ba kuma wai furodusaya ga menene ya ga kaza ko kuma a ]auko labarin babukai babu karantarwa babu }warewa ba.

Mujallar ba ta da wani aibu, illa shawarwari da zan iyabayarwa. Don Allah muddin wasi}a ba ta da ma�ana,muddin ba ta dace ba, kar a buga ta, sai dai idan ta danganci

Tukur S. Tukur (Dandugaji)

Yakubu Lere

wata shawara ko ilimantarwa. Idan kuwa ba haka ba, to, a share ta. Wasu mujallun sukan ]ebolabarai na ~atanci su rubuta. Kuma ~atancin ba wai zai ~ata mutumin da aka yi rubutun a kan shi bane kawai, a�a zai ~ata duk mutanen industry ]in ne. Wannan bai kamata ba.

TUKUR S. TUKUR (Dandugaji), fitaccen dan wasaGASKIYA ina karanta mujallar Fim saboda abubuwa da dama, amma ni ina matu}ar sha�awar

in zauna ina karanta wasi}un da masu karanta mujallar ke aikowa. Wasi}un suna burge ni, masurubuto su kuwa suna }ara min }warin gwiwar yin wasa ko ba ni aka rubuto ma wa ba. Shawarakuwa ita ce, don Allah a ri}a buga abin da mutum ya fa]i. Kuma a daina buga cin mutunci tsakanin]an wasa da ]an wasa.

Page 4: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

5

Muna maraba da wasi}un masukaratu. A tabbatar an sa cikakkensuna da adireshi, kuma a yirubutu mai kyau. A ta}aitabayani. A aiko da sauri zuwa gaEdita, FIM, P.O. Box 10784,Kano. Tel.: 062-417347;243112E-mail:[email protected]

Wasi}u

MAWALLAFIIbrahim Sheme

*DARAKTA

Alh. Garba Dangida*

WAKILAIKano: Kallamu Shu’aibu, Yakubu Ibrahim

Yakasai; Kaduna: Iro Mamman, AliyuAbdullahi Gora II; Jos: Sani Muhammed

Sani; Katsina: Bashir Yahuza;Sokoto: Bashir Abusabe

*MARUBUTA NA MUSAMMANAshafa Murnai Barkiya

Danjuma KatsinaHalima Adamu Yahaya

*KASUWANCI

Mukhtar Musa DikwaSadiya Abdu Rano

*HOTO

Bala Mohammed Bachirawa*

KOMFUTAMary Isa Chonoko,

Mohammed K. Ibrahim*

MASHAWARTAAlh. Kasimu Yero, Dr. Abubakar A.Rasheed, Alh. Yusuf Barau, Hajiya

Balaraba Ramat Yakubu, Alh. Sa’idu M.Sanusi, Alh. A. Maikano Usman,

Alh. Habibu Sani Kofar-Soro*

LAUYOYIMamman Nasir & Co., Kaduna,

Sadau Garba & Co., Kaduna

Mujallar FIM (ISSN 1595-7780) tana fitowane a kowane wata daga kamfanin Fim Publi-cations , No. 22, Zaria Road, Gya]i-Gya]i,by Fly-over, Kano, Nijeriya. Ofishinmu aKaduna: S. 11, Ibrahim Taiwo Road, samanasibitin �Ya�u Memorial,� gefen Kasuwar Barci,Tudun Wada, Kaduna. A aiko da dukkanwasi}u zuwa ga Mujallar FIM, P.O. Box 10784,Kano. Tel.: 062-417347, 243112.Adireshinmu na E-mail:[email protected]. Ba a yarda a sarrafakowane ~angare na wannan mujalla ba tare daizini a rubuce daga mawallafanta ba. Maisha�awa zai iya karanta Fim kyauta a ko�ina aduniya ta hanyar Internet ta wannan adireshin:www.kanoonline.comHa}}in mallaka (m) Fim Publications

INA so in taya Maijidda Abdul}adirmurnar aurenta. Allah Ya sa

dauwamamme ne, amin. Kuma wasi}unabiyu ne, ]ayar don Allah ku yi min }o}ariku sada ta da Fati Mohammed,shahararriyar �yar wasa. Don Allah ataimaka. Kuma ku mi}a sa}on gaisuwataga Ahmad Nuhu, Nura Imam, AbidaMoh�d, da Ali Nuhu.

Hafsat Mudu Abdullahi,Liman Mahmood Street,P.O. Box 1006, Bauchi.

RIGAR ’YANCI YA YIZUWA GA MUJALLAR FIM,

DON Allah ku ba ni fili domin injinjina wa dukkan wa]anda suke da

hannu a shirya fim ]in Rigar �Yanci. A gaskiya sun yi matu}ar }o}ari daamfani da basirar da Allah Ya ba su, wajen za~o jaruman wannan fim. Kuma anyi kyakkyawan nazari wajen za~o inda aka ]auki shirin. Ga kuma kyakkyawanhoto, launi da kuma sauti. Abin la�akari shi ne yadda fim ]in ya ta~o yanayinsiyasar wannan lokaci, siyasar }iyayya, yaudara da gaba. Wannan fim ya nuna}arara cewa mu ma mutanen Arewa mun fara tasowa. Da sannu za mu goga dakowa a ~angaren shirya finafinai. Ku dinga fito da mu �yan Arewa. Kuma inahoronku da ku }ara himma da azama a bisa ga abin da kuke yi na alheri. AllahYa ]aukaka Arewacin Nijeriya da Nijeriya baki ]aya, amin.

Bayan haka, na sayi mujallarku ta watan Yuni, 2001, kamar yadda na sabasaye a kowane wata. Abin mamaki, wanda ban ta~a gani ba a cikin wannanmujallar, na ga babu rubutu ko hoto a shafi na 23 da kuma shafi na 42 nawannan mujallar. Saboda haka ya kasance zai yi mutu}ar wahala ka fahimciabin da labarin wa]annan shafuka suke ]auke da shi. Don Allah ko za ku yibayani mai gamsarwa game da wannan kuskure?

Tijjani Musa Muhamman,Microbiology/Parasitology Unit, Pathology Department, National

Orthopaedic Hospital, Dala, Kano.

AMSA: Irin wannan kuskuren yakan faru ne a wurin ]ab�i, inda ake bugamujallar. Wata sa�a injin ]in yakan yi tsallake. Idan haka ta faru, su ma�aikatan]ab�in sukan cire duk wata takarda da rubutu bai fito a jikinta ba, ko kuma baiyi kyau ba, wato an sami dameji. Ba a saka irin wannan don a sayar. Amma idanaka saka ba a lura ba, sai mai karatu ya mayar inda ya saya, a canza masa dawani kwafen, mu kuma sai mu amsa a wurin. Ka gafarce mu.

immediatepast

edition

INA TAYA MAIJIDDA MURNAZUWA GA MUJALLAR FIM,

(ISSN 1595-7780)Jagorar Mujallun Hausa

Mun canza adireshin ‘e-mail’Muna so daga yanzu masu aiko da wasi}u ta hanyar �e-mail� suyi amfani da sabon adireshinmu. Shi ne kamar haka:[email protected]

[email protected]

Page 5: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 20016

Wasi}u

Duk wani wanda yake so yafa]i wani abu muhimmi a kanharkar finafinan Hausa,to a Mujallar FIM zai so ya fa]imaganarsa...

* an fi karanta ta* ga kyan tsari da yawan shafuka* ga hikimar lafazi* ga kamanta gaskiya* ga isa kowace jiha* ga fitowa a kowane wataShirya fim ba tare da tallata shi ba kamar harara a duhu ne. Me zai hana ka sa tallarka a cikin FIM?

Jagorar Mujallun Hausa

MUN FI SON MUJALLAR FIMZUWA GA MUJALLAR FIM,

NA lura da cewar masu mujallar Fim sun san aikinsu ]ari bisa]ari, wato suna fa]in gaskiya kuma ba ruwansu da nuna son kai

ga �yan wasa ko kuma ba �yan wasa ba, musamman a filin wasi}unku.Saboda haka, ina son don Allah ku ]an ba ni fili a cikin mujallarku,domin in ri}a bayyana jin da]i na. Don farin jinin mujallar Fim awurinmu, mu masu karanta ta, muna ]aukaka ta daidai da manyanmujallu na }asar nan kamar su Concord, Newswatch, Tell da daisauransu. Muna son ku ma ku }ir}iro mujallar Hausa ta labaran gida(Nijeriya) da kuma waje, kamar sauran mujallun gida irin su Tell.

Daga }arshe kuma ina mi}a godiyata ga mawallafin mujallarFim, da masu lura da wasi}u, da masu buga ta, da manajoji, dafurodusoshi da aktoci, da dai sauransu. Allah Ya taimaka ku dawannan aikin da kuka sa a gaba,. Kar ku damu da irin sukar da wasumutane suke yi. Allah na tare mai gaskiya!

Musa Bello Garki,Mai saida kasakasan bidiyo, Okigwe, Jihar Imo.

MU YI TA HAKURI MASU KARATUZUWA GA MUJALLAR FIM,

NA da]e ina }o}ari a kan rashin ganin wasi}una a wannan mujallar.Har na yanke shawarar daina karantawa. Amma dai daga baya

sai na yi gudun aikin jahilci na wanke }afa na dumfari Kaduna kaitsaye na tunkari kamfanin nasu da ke kan Titin Ibrahim Taiwo. Da isata, sai na na]e hannun rigata tun daga matakalar benen, sannan nashiga. Daga shiga na ji sallama. Ma�aikatan wajen suka amsa minicikin fara�a, kamar da ma sun san ni, har ma wata ma�aikaciyarkomfuta mai suna Mary ta tambaye ni ko lafiya ta ga hannun rigata ana]e? Na shaida mata cewa da niyyar fa]a na zo tun daga Katsina.Nan da nan ta }ara tarbata tare da fara�a da murna. Ta kuma ja ni tanuna mani jibgun wasi}un masu karatu da ke zuwa daga kowacejiha. Haba malam, ba sai gwiwata ta yi sanyi ba! Sai kuma duk kunyata kama ni saboda ganin yadda suke tafiyar da ayyukansu. Kai har masuka yi mani kyauta ta musamman.

To masu karatu, sai dai mu yi ta ha}uri da rashin ganin wasi}unmucikin mujallar, saboda wasi}un sun yi yawa.

Jafaru Shehu Dattijo,Public Toilet & Bathroom, K/Yandaka, Batsari Road, Near

Tashar Batsari, Jihar Katsina.

HABA KANAWAN DABO!ZUWA GA MUJALLAR FIM,

ZAN yi amfani da wannan damar domin n ba da amsa ko kumamartani a kan wata yarinya wadda take 199 [orayi Quaters a

Kano mai suna Salamatu Yusuf. Ta rubuto maku wasi}a a fitowarkuta 14 inda ta ce wai fim ]in Wasila, su Kanawa bai masu da]i ba. Hartana cewa Kano ko da mai ka je an fi ka. Kamar yadda Yakubu Lereya fa]a a fitowarku ta 12, ya gaya wa Kanawan asali cewa dukcikakken Bakano, ba zai ji haushin wa}ar fim ]in Wasila ba. Sabodaakwai wasa tsakanin Zazzagawa da Kanawa. Saboda haka ina so ingaya ma Salamatu ba dai Kanon yanzu ba sai dai ta da. Kuma haryanzu ana wa}o}i ana sukar Zazzagawa a fim irin nasu Ibro.Zazzagawan ba su damu ba, saboda sun san akwai wasa tsaninsu.Daga }arshe, ina so ku isar mani da gaisuwata ga mawallafin wannanmujallar, wato Ibrahim Sheme, da kuma jarumaina Abida Muhammed,Wasila Isma�il da kuma madugu uban tafiya, Ibrahim Mandawari.

Muktar D. Usman,AZ D Bakori Road, Unguwar Gaji Ward 2, Doka, Jihar

Kaduna.

A TAIMAKA MANI DA HOTON ABIDAZUWA GA MUJALLAR FIM,

DON Allah ku ba ni hoton su Abida na Mujadala 2 wa}ar }arshe.Bayan haka ina taya Fati Mohammed sarauniyar mata Abida

murnar aurensu. Sai an jima.Hafsah Ahmed Umar,No. 1, Behind Post Office, Katsina.

FATI DA MAIJIDDA, KU DAURE!ZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA son in nuna farin cikina a kan auren Maijiddda Abdul}adir daFati Mohammed. Allah Ya ba da zaman lafiya. Kuma don Allah su

yi zaman mutunci, kada shai]an ya ru]e su su ce za su fito don binduniya. Gwanda su zauna haka nan su nemi na lahira. Kuma AllahYa sa su zama masu jan ra�ayin sauran mata, su ma su sani aure ba

Page 6: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001 7

Wasi}uabin wasa ba ne; gwanda a ri}e sunnar Annabi Muhammad (S.A.W.)hannu bibbiyu. Ina mi}a gaisuwa ga Abida Mohammed.

Salimat Jibril,Gidan Musa Shehu, Kasuwar Sheka, Zoo Road, Kano.

FATI KI DAURE KI ZAUNAZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA son taya mu murna da nuna matu}ar farin ciki game da aurenda Fati Mohammed ta yi. Ina mai ba ta shawara da ta zauna ]akin

mijinta lafiya. Sannan kuma ina mai yi mata addu�ar Allah Ya ba suzaman lafiya, domin an ce aljannar mace tana ]akin mijinta. Su kumawa]anda ba su yi ba, Allah Ya ba su, amin.

Hussaini Bello,House No. 46, Byepass Road, Pepsi Cola, Sokoto.

MUN GAMSU DA MUJALLAR FIMZUWA GA MUJALLAR FIM,DALILIN da ya sa na rubuta maku wannan wasi}a tawa shi ne,domin in nuna gamsuwata game da mujallar Fim. A gskiya na karantamujallar Fim, ta ]aya, na kuma karanta ta biyu har sha bakwai.Sa�ilin nan yanzu haka ma ta sha takwas ce nake karantawa. A ko dayaushe, ina maku fatan alheri ga dukkan ma�aikatanku, Allah Shi}ara maku basira da }wazo.

Ina mai amfani da wannan dama domin mi}a gaisuwata ga IsaBello Ja, Ibrahim M. Mandawari, Tahir Fagge, Shehu Hassan Kano,Ibrahim Sheme, Umar Yahaya Malumfashi, da Hamisu Iyan-Tama.Allah Ya taimake ku, amin. Ba zan rufe wannan wasi}a ba, sai na isarda sa}on ta�aziyyata ga Idris Shu�aibu (Lilisco) da iyalansa, danganeda rasuwar ]ansu Abdullahi Idris. Allah Ya ji}ansa, Ya ba su jimirinjure wannan babban rashi amin.

Hassan Mohammed Gadam (MAM),Govt, Scond, Sch, Gadam, P.M.B. 1003, Gaidam, Jihar

Yobe.

KUSKUREN BALA GAME DA FATIZUWA GA MUJALLAR FIM,

A CIKIN Fim ta watan Mayu 2001, wani Bala Mohammed Sani,Sabon Garin Rurum, Rano L.G.A, Jihar Kano, ya ce wai

furodusoshi sun camfa Fati Mohammed ne? Wai yawancin sababbinfinafinai, sai ka gan ta a ciki, bayan farin jininta ya riga ya dishe, harda cewa wai }asusuwanta ba su sayuwa.

Malam Bala, na yi mamaki da jin irin wannan magana. Shin wai baka san cewa Fati tana cikin �yan mata masu kama kai da natsuwa harma da ilimin finafinan Hausa ba? Saboda haka kowane fim akwaiabin da ya dace da shi. Ina ba ka labari cewa furodusoshi ba su yincamfi, suna aiki da basira da ilimi ne. A kowane wasa suna aiki dawanda ya dace da shirin. Kuma ni a shagona, fim ]in Fati har in nakawo, warwaso ake yi, kuma wanda ka ambata kamar su �a-kori-Fati� da Maijidda Abdul}adir, Fati Sulaiman da Abida da dai sauransu,su ma suna }o}ari, domin finafinansu suna shiga sosai. Kuma kowada irin shirin da ya kar~e shi. Malam Bala, in ka ga fim ]in Fati, to katsaya ka kalla da idon basira, za ka ga kuskurenka.

Musa mai sai da kasetGarki Okigwe, Jihar Imo.

KU DAINA WASANNIN SU KUMURCIZUWA GA MUJALLAR FIM,

DON Allah ina son furodusoshi da daraktoci su daina yin finafinan�yan daba irin na su Kumurci da Dumbadus da {azaza da dai

sauransu. Dalili kuwa shi ne kullum �ya�yanmu }anana sai su dingakwaikwayonsu suna ji wa kansu ciwo. Kuma ni a gidana ba a kallonfim ]in Ibo balle su kwaikwaye su. Da fatan za a daina yin fim ]indaba.

Bilkisu Matar Umar,Na’ibawa, Kano.

TAMBAYA KAN SARATU GIDADOZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA son ku ba ni amsar wannan tambayar don Allah. Wai shin meya sa Saratu Gida]o (Daso) take fitowa mai mugunta ko da yaushe?

Domin na ga finafinanta, kamar su Nagari da Sartse, duk na muguntane. A Garwashi, tana ]auko jariri tana yarwa ta katanga. Kuma dukfinafinan �Sauraniya Films,� Kano, ne. Ko �Sarauniya� sun tsaniSaratu Gi]a]o ne shi ya sa suke ba ta matsayin ta yi mugunta? Kokuma halinta ne yin mugunta? Na gode.

Bello Hassan,Garki, Area 2, Abuja.

AMSA: Saratu ba muguwa ba ce a zahiri. Wasa ne dai aka ga tadace da wurin, ake ba ta tana yi, kuma ba don �Sarauniya� sun tsaneta ba ne.

’YAN DAUDU A ‘SARAUNIYA FILMS’?ZUWA GA MUJALLAR FIM,

YANZU tunda kamfanin Sarauniya ya zama na �yan daudu, kamataya yi a maida sunanshi �Yan Daudu Film Production,� tunda ya

tashi daga sarauta ya koma daudu, �maza-maza� shi ya kamata ya yisarauta ba �mata-maza� ba. Saboda haka idan kuna son farin jininkuya ]ore, to ku ]ebe �yan daudayenku da kuka zuba a kamfaninku.Yaya ana yabonku salla kuma kuke nema ku kasa alwala? Ina maganarAbubakar Zakari ne na cikin Sartse.

Fanna Abu,Gwammaja, Kano.

WASAN KANAWA DA ZAZZAGAWAZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA son in bayyana jin da]ina a kan wasan Zage-zagi da Kanawada ake yi a cikin finafinan Hausa. Ina fatan irin wa]annan wasanni

za su ci gaba da kasancewa, domin suna }ara wa finafinan armashi.Kuma a matsayina na Bakano, na ji da]in wa}ar ta Wasila na 1.Kuma na ji da]in irin martanin da �Sauraniya Films� suka mayar acikin fim ]in Nagari. Sannan na ji da]in abin da �Lerawa Films� suka}ara yi mana a cikin fim ]in Adali. Saboda haka, irin wa]annanwasanni a ci gaba da yin su. Kuma duk wanda ka ji ya ~ata kansa akan irin wa]annan wasanni, to na tabbata bai san menene asalinKananci ba, ko Zazzaganci.

A }arshe ina mi}a godiyata ta musamman ga shugaban wannanmujalla da sauran ma�aikatanta gaba ]aya.

Alhaji Rabi’u Uba,Gidan Dorawa Video Centre, Kofar Mata, Kano.

SHAWARA GA HINDATU BASHIRZUWA GA MUJALLAR FIM,

NA rubuto maku wannan �yar wasi}a don in nuna maku farin cikidangane da mujallar Fim. Ha}i}a kun cancanci yabo, in har aka

yi la�akari da wasu abubuwa wa]anda ba sai na fa]e su ba. A gaskiyamujallarku tana da farin jini a idon duniya, kuma abar sha�awa ce gakowa. Hakan ya sa na tsinci kaina a cikin masu karanta ta. Don in daza a ware mutum goma a }asar nan wa]anda suka fi karanta mujallar,to ina mai tabbatar maku za a same ni a cikinsu. Sai dai abin takaicishi ne sau da yawa ina rubuta maku wasi}a amma ban ta~a ganinsunana ba a cikin mujallar. Shin wasi}un ne ba sa samunku kokuwa?

Bayan haka ina mai ba da shawara ga Hindatu Bashir, ta shiryafim mai suna Ta Fi Su Aji. Ni in ta amince zan rubuta mata, ita kumata shirya.

Daga }arshe ina son a mi}a mani gaisuwata zuwa ga IbrahimMandawari (Baban Soyayya), Maryam [anfulani (kamilar yarinya),Ishaq Sidi Ishaq (Yaro ]an }walisa), Hindatu Bashir (Kin fi su aji),

Page 7: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 20018

Wasi}uShehu Hassan Kano (Turdir}in Kano), da Hamisu Lami]o Iyan-Tama (Murucin kan dutse).

Dan Asabe Baranba,Managing Director, Bara Trading Company, No. 34, Bara

Road, Bauchi.

SHIN ISHAQ MUTUMIN BAUCHI NE?ZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA son a mi}a min gaisuwata zuwa wajen Ishaq Sidi Ishaq, kumaa ce masa ina jin da]in irin shirin fim da yake yi. Allah Ya da]a ba

da sa�a da basira.Kuma a ce masa na ga wani abin mamaki a nan cikin garin Bauchi.

Shin yana aiki a Bauchi? Ko ko yana yawan zuwa ne? Ko kuma yanada ]an�uwa a Bauchi?

Bilkisu Sa’idu,Unity Press Bauchi.

AMSA: Ishaq ba ]an Bauchi ba ne. Bakano ne ]an asalin unguwarYakasai cikin birnin Kano.

ANA KASHE WA MATA KASUWAZUWA GA MUJALLAR FIM,

A WATA mujallar da ta gabata, na ji wani mutumin Katsana yanawata magana wadda ko ka]an ba ta yi mani da]i ba, game da

auren Halima Adamu Yahaya. Ina son ya koma ya yi bincike a kanabin da ya sa mijinta ya sake ta, kuma ina son in ba shi shawara da yasan irin maganar da zai fa]a, ya ya zai fito yana fa]in cewa mutane suyi hattara da mata �yan fim? Yana so ya nuna mana cewa mata �yanfim ba masu zaman aure ba ne? Don wani abu ya faru da ]aya dagacikin dubu sai ya shafi sauran? To wannan ba magana ba ce kashekasuwa ce. Imani da }addara. Hairan ko sharran. Ya san cewa dukabin da ya faru dafa Allah ne. Duk sonta da fitowa daga gidan mijiidan Allah bai nufa ba, ba zai sake ta ba. Allah Ya yi nufin auren ba zaida]e ba. Saboda haka ina mata fatan alkhairi da kuma Allah Ya ba tamiji nagari daidai da ita, amin.

Yusuf Yahaya,Bursary Department, Tafawa Balewa, University, P.M.B.

0248, Tel: 77-543500, 252, Bauchi.

INA TSANANIN SON MUJALLAR FIMZUWA GA MUJALLAR FIM,

NA rubuto wnnan takarda ne domin in taya ku murnar da farinciki a kan cika shekara biyu. Allah Ya ja zamanin wannan mujalla

mai farin jini ga kowa da kowa, amin summa amin. Ina fata za ku cigaba da wannan namijin }o}ari na ilimantar da al�umma, ku da masuyin fim, ba tare da shakkar komai ba.

Ni dai, ina tabbatar maku da cewa Allah Ya sa mani tsananin sonfinafinan Hausa, shi ya sa tun da na fara ganin wannan mujalla taFim duk yadda zan yi in same ta sai na yi. Wannan shi ya sa duk watasai na kashe naira ]ari biyu ku]in mota in je Katsina in sawo wannanmujalla. Wallahi ni masoyinku ne na ha}i}a.

Daga }arshe, don Allah, ku isar mani da kyakkyawar gaisuwa tamusamman ga: Tahir Mohammed Fagge, Ali Nuhu, Aminu ShehuIlu Dambazau, Musubahu Ahmed, Kabiru Maikaba, IbrahimMandawari, Alhassan Kwalle, Hamisu Lami]o Iyan-Tama, TukurS. Tukur, Rabilu Musa Ibro, Fati Mohammed, Halisa Mohammed,Ai�sha Bashir, A�isha Ibrahim, Maryam Mashahama, Rabi Mustapha,Saima Mohammed, Maijidda Abdul}adir, Jamila Haruna, da HajaraUsman.

Comrade Badamasi Abdu Billiri,Staff, Radda Model Primary School, Caranci, Local

Govrrnment Education Authority, Katsina State.

TAMBAYA KAN MAISHINKU DA ZIKZUWA GA MUJALLAR FIM,

NA rubuto musamman domin in yaba maku bisa ga yadda kukegudanar da aikinku. A gaskiya abin yana burge mu }warai da

gaske. Ina shaida maku cewa a ko da yaushe ina tare da ku. Dominkun kasance masu fa]ar gaskiya, masu ha}uri, masu son zamanlafiya.

Mujallar Fim tana kare harshen Hausa da mutanen Arewa baki]aya. Allah Ya }ara taimaka mana, amin.

Bayan wannan, ina son don Allah ku taimaka ku gaya mani tarihinfurodusa kuma jarumin wasa, Ibrahim Maishunku. Kuma wane fimne ya fara shiryawa, da kuma fim ]in da ya fara fitowa a ciki, dakuma fim ]in da Zik Entertaiment suka fara shiryawa, da kumasunan fim ]in da Zulkifilu Mhammad ya fara fitowa a ciki. Allah Yatabbatar da alhari, amin summa amin.

Sharafudden Sidi Umar,No. 2, Guiwa Low Cost Opp Custom, Barracks P.M.B.

2308, Sokoto State.

Ka sa ido nan gaba za ka ga tarihin Maishinku. Shi ko Zilkifilu,mun sha ba da tarihinsa a baya.

DUK HINDATU BASHIR TA FI SUZUWA GA MUJALLAR FIM,

DALILIN rubuto wannan wasi}a shi ne domin in yaba majarumarmu kuma tauraruwarmu Hindatu Bashir. Kowa zai yarda

da cewa ita ce Best Actress kuma ita ce Number 1 Superstar. Dominduk a cikin �yan fim ]in Hausa ba kamarta saboda ba ta za}ewakamar yadda wasu ke yi.

Hindatu tana burge masu kallo idan ka gan ta a cikin finafinaikamar Saudatu, Muradi, Tawakkali, Juyin Mulki, Showdown dasauransu. Sai kuma tambayar shin Hindatu tana burin ta zamafurodusa? Sai kuma tambaya ta biyu wane fim ne �2 Effect Empire�suka fara shiryawa? Kuma wane fim ne Sani Danja ya fara fitowa aciki? Daga }arshe nake cewa Allah Ya taimake mu amin.

Hauwa’u Muhammad,Ankah Mis Sidex-Mis Sidex, Alkamawa Area, Sokoto,

Opp, Sokoto North Local Government.

Hindatu ta riga ta zama furodusa. Sunan fim ]in ta Maula, wandazai fito nan gaba ka]an. Mun kuma ba da tarihin Sani Danja da �TwoEffects� kwanan baya.

INA SON ABIDA TA ZAMA KAWATAZUWA GA MUJALLAR FIM,

NA rubuta maku wannan wasi}a ne domin in jinjina maku gameda irin }o}arin da kuke yi mana, musamman mu masu karantun

mujallarku. Gaskiya ina jin da]in karatun mujallarku matu}a.Sannan kuma don Allah ina son ku mi}a mini sa}on gaisuwata

zuwa ga dukkan ma�aikatan mujallar Fim. Sai kuma sa}o na gabazuwa ga Abida Muhammad. Ni na kasance mai kallon finafinanta,kuma ni dai tana urge ni, kuma ina son Allah Ya ha]a mu tare, don tazama }awata. Gaisuwa ga Hauwa Ali Dodo, Ali Nuhu, Ahmed S.Nuhu, Mandawari, Aminu Dambazau da sauran �yan wasa. Bissalam.

A’isha Musa K. Sauna,Haliru Audu Quarters, Birnin Kebbi, Jihar Kebbi.

ALLAH SA KU KOMA CIKIN KALAZUWA GA MUJALLAR FIM,

BABBAR gaisuwa gare ka Ibrahim Sheme (mawallafi). Ina makafatan alheri bisa ga wannan }o}ari na wallafa wannan mujalla.

Ga gaskata labarai, sada mu da �yan wasa, furodusoshi da dai sauransu.Allah Ya taimaka, Ya kuma }ara bu]i.

Babban bu]i da zan so na }arashe ga wannan mujalla, shi ne a ri}abuga ta cikin kala. Na san dai lamarin ku]i, ga abin da yawa. Sannan

Page 8: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

daga }arshe ina taya murna na shekara biyu da ta samu.Mrs Jamila Deeni,Deeni Suleiman Adamu, Bauchi Emirate Council, Bauchi.

KO NAWA FIM TA KAI BA TSADAZUWA GA MUJALLAR FIM,

DALILIN rubuta wannan wasi}a tawa shi ne don in nuna farincikina da fitowar mujallar Fim kowane wata. Sannan ina sanar

da ku cewa mujallar ba ta yi mana tsada ba, domin amfanin da mukeyi da ita. Kuma muna taya ku adddu�ar Allah Ya biya mana bu}atunmuamin.

Gaisuwata ga bos ]an Lawan (Kumurci), Aminu Acid, RabiMustapha, Sani Musa Danja da kuma Lilisco.

Yayalliya, Musa,Ashaka Cem. Plc., Ung. Bolari Filin Kwallo, Gombe.

LERE KA BA MAWAKAN FIM HAKURIZUWA GA MUJALLAR FIM,

A CIKIN Fim ta watan Mayu 2001, an buga hirar Yakubu Lere akan rikicin Wasila, inda har ya yi su~ul da baki ya ce wai

mawa}an fim ba su da bambanci da maro}an zaune, masu ]an wanejikan wane. Wannan abu da ya fa]a, kuskure ne babba. Saboda sumawa}an fim, idan har za su yi wa}a a fim, suna yin ta ne a bisayarjejeniyar abin da za a biya su, kuma dole ne a biya su idan sun yi.Amma maro}an zaune, zuwa kawai suke yi su yi wa mutum ro}o,ko wa}a, ba tare da yarjejeniyar abin da za biya su ba. Ya rage ruwanwanda suka yi wa wa}ar ya san abin da zai ba su, ko kuma ma yahana su.

Wannan ~atanci ne da cin fuska Lere ya yi wa mawa}an finafinanHausa. Saboda haka ina shawartarsa da ya hanzarta ba su ha}urisaboda wannan kato~arar da ya yi.

A }arshe ina taya Maijidda Abdul}adir murnar auren da ta yi,Allah Ya sa albarka.

Mustafa Shehu,No. 98, Tudun Wazirchi, Kano.

MAWAKA, KUN CIKA ’YAN HALAK?ZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA son in ja hankalin Yakubu Lere cewa ha}i}a ba mu ji da]inabin da ya faru tsakaninsa da Wasila Isma�il da Galin Money ba.

Domin ya yi wani su~ul da baka cikin hirar da kuka yi da shi amujallar Fim. Wai yana cewa, �Wa]annan fa mawa}an na fim ba suba da bambanci da irin maro}a nan na zaure masu ]an wane jikanwane,� da sauransu. Haba Yakubu! Kai kana i}irarin wai ka yikaratu da kuma aikin gidan rediyo na tsawon wani lokaci, kuma kakira Gali da wanda ba ya da ilimin zamani yana da matsala kanfahimtar yadda kasuwanci yake. To kai yanzu abin da ka fa]a wamawa}an fin ]in Hausa, kana nufin ka yi amfani da ilimin nakakenan?

To ku masu wa}ar fim, kun ji abin da ya ce da kuma matsayinku awurinshi. Za mu gani idan ku kun cika �yan halak. Za mu ji kuma zamu gani, musamman abokina Mudassiru, Sharif, da Musbahu damadugu uban tafiya Alee Baba Yakasai.

Ina taya Abubakar da Maijidda murnar aurensu. Allah Ya ba suzaman lafiya, amin. Kuma mun gode da irin kar~ar da ka yi mana, dakai da matarka, lokacin da muka zo ]aurin aurenku ni da abokina,kuma mun dawo gida lafiya.

Aliyu A. Aliyu,No. 17 Corry Road, Kongo, Ahmadu Bello University,

Zaria, Kaduna.

WASILA 3: BASIRAR LERE TA KAREZUWA GA MUJALLAR FIM,

A GASKIYA, fim ]in Wasila 3 bai da al}ibla ko ka]an, babuwani abin }aruwa a cikinsa in ka cire inda ake wa Jamilu wa�azi

a farkon fim ]in. Kuma hakan bai rasa nasaba da }in shiga shirin daWasila Isma�il ta yi. Kai daga gani ka san basira ta }are wa YakubuLere. Tun a kashi na biyu na Wasila basira ta fara }are wa Lere, tuninda Wasila ta riga mijin da ta ci amanarsa yin aure. Kuma ta auriwanda bai kai }arfin Jamilu ba. Ba a nuna ta tana wahala a gidanmijin saboda ya zama darasi a gare ta ba. Don haka ina kira ga Lere daya sake lale don wannan dai akwai }wara a cikinsa.

Aliyu Muhammed Basso,Personnel Dept., United Nigerian Textiles Plc., P.O. Box

365 Kaduna South, Kaduna. Tel.: 234100-7 Ext. 182)

LERE, ALLAH KE SON KURA...ZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA fatan za ku ba ni dama a mujallarku mai farin jini, don in yi kiraga furodusa Yakubu Lere da kada ya damu da zagi, suka, kushe da

~atanci da abokanan adawa suke yi masa, musamman ma Kanawan}auye irin su Ibro (Rabilu Musa) da �yan }ungiyarsa. Da ma Bakanon}auye ya fi kowa za}ewa. Zagi da ashariya ba tarbiyya ba ce maikyau ga mai fa]akarwa (]an wasan kwaikwayo).

Umar Lawal Auwal,

Gangare, Jos, Jihar Filato.

BALA ANAS SHIGO A DAMA DA KAIZUWA GA MUJALLAR FIM,

KOWANE mutum da ke mu�amala da littattafan Hausa ko kumaya ta~a yi a da, ya san cewa Bala Anas Babinlata ba }aramin

gwarzo ba ne a wannan fanni. Domin da wuya duk littattafin da yawallafa a dare guda ]aya a ce ba shi da da]i, ko kuma bai yi ma�anaba.

Akwai littattafai nasa irin su Tsuntsu Mai Wayo, {warya Ta Tashi,da sauransu. Ha}i}a wa]annan littattafai da za a mai da su fim, ba}aramin kyaun ma�ana da suna za su yi ba. Amma abin tambaya shine, me ya sa Bala Anas ba ya son yin finafinan littattafansa?

Ina kira ga Bala da ya shiga cikin wannan harka a dama da shi.Duk da cewa ban san dalilin da suka hana shi ba.

Sulaiman Ahmad Rufa’i,No. 14 Lawan Mannir Street, Hayin Gada, Saminaka,

Jihar Kaduna.

Ai Bala ya da]e ana damawa da shi a harkar fim, musamman amatsayin darakta/furodusa. Finafinan da ya yi cikin �yan watanninbaya sun ha]a da Kallo Ya Koma Sama, Sirrinsu, Dawayya, da waniwanda bai fito ba mai suna Salma Salma Duduf.

A GAISHE KA ZILKIFILU!ZUWA GA MUJALLAR FIM,

NI dai wannan ita ce wasi}ata ta farko, kuma ba wani abu ya sa narubuto ta ba sai don in isar da sa}on gaisuwa zuwa ga Zilkifilu

Muhammad.Bayan haka ina ro}on wani arziki zuwa ga mujallar Fim mai farin

jini da ta mi}a sa}on gaisuwata ta musamman ga wa]annanshahararrun �yan wasan, kamar su Ali Nuhu, Ahmed S. Nuhu, AminuShehu Ilu, Ishaq Sidi Ishaq, Alhassan Kwalle, Shu�abu Lawan(Kumurci) da kuma Sani Musa (Danja), da fatan za su ji. Bayan hakaina son idan da hali ku aiko mani da hoto, da fatar zan samu.

Muhammed Bello (Mai Akwai),Uban Doma Abdullahi Road, House No, 32, Kafin Ali Akilu

C.I.D. Office, Birnin Kebbi, Jihar Kebbi.

9

Wasi}u

Page 9: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 200110

DANJUMA KATSINA NE KASAGI?ZUWA GA MUJALLAR FIM,

A GASKIYA na yi matu}ar farin ciki da kuka }ir}iro mujallarFim musamman ma mu makaranta da kallon finafinan Hausa.

Bayan haka ga tambayata:(1) Wai shin [anjuma Katsina da ke aiki a Al-Mizan shi ne Umaru

[anjuma Katsina (Kasagi) da na sani ko kuwa?(2) Sa�annan kuma ku tambayar min Fati Mohammed tauraruwar

fim ]in Sangaya ta sadu da wasi}una kuwa?(3) Sannan kuma in kun yarda in na son in zama wakilinku a nan

Jihar Nasarawa. Da fatan zan samu. Bayan haka ina son a gaishe minda dukkan �yan was.

T.K. Mohammed Sulaiman,Akwanga, Nasarawa State, Tel. 047528.

Shi Kasagi, sunansa Umaru [anjuma Katsina. Shi ko[anjumanmu, cikakken sunansa Muhammad [anjuma Mu�az, kuma]an jarida ne ba ]an wasan kwaikwayo ba. Muna tsammanin in banda addini ba su da wata ala}a da juna, sai fa da yake duk Katsinawane.

INA TAYA TAHIR FAGGE MURNAZUWA GA MUJALLAR FIM,

NA rubuto wannan wasi}a ne domin tya Tahir Mohammed Faggemurnar samun arziki, na auren da Allah Ya azurta shi da shi

kwanan baya. Allah Ya ba da zaman lafiya da ha}urin zama, Yaazurta ku da zuri�a tagari wa]anda addinin Musulunci zai ci moriyarsu,amin. A }arshe ina son a mi}a gaisuwa ga amarya Hajiya Ramatu.

Umar Ibrahim,Tudu, Ramin Kura, Lere L.G. Saminaka, Kaduna.

MUNA TAYA SU MAIJIDDA MURNAZUWA GA MUJALLAR FIM,

GASKIYA muna jin da]in yadda kuke aiwatar da ayyukanku,kuna burge mu, Allah Ya sa wannan mujallar ta zama jagorar

mujallun Afrika.Mun rubuto wannan wasi}a ne domin taya Maijidda Abdul}adir

da angonta Abubakar murnar auren da suka yi, Allah Ya ba da zamanlafiya amin summa amin. Assalamu alaikum.

Ramatu Umar da Malam Umar Ibrahim,Tudu, Rimin Kura, Lere L.G. Saminaka, Jihar Kaduna.

MAKIYAN FATI MOH’D, KU JA BAYAZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA son in taya tauraruwata da nake son gani a finafinan Hausamurnar auren da ta yi, wato Fati Mohamed. A gaskiya wannan abin

farin ciki ne ga masoyan Fati. To a nan ina yi wa Fati fatan alkhairi, dafatan Allah Ya ba da zaman lafiya amin. Da ma Hausawa sun cekomai ya yi farko za ka ga }arshensa.

Kuma masu cewa yayin Fati Mohammed ya wuce, sai su fa]arijiya su mutu, domin ita Fati Allah Ya yarda ta tafi gidan miji. Sabodahaka ni dai ina son Fati, amma ma}iyanta sai su ja da baya, domin}aryarsu ta }are.

Daga }arshe kuma ina yi wa Maijidda Abdul}adir murnar aurenda ta yi, Allah kuma ya ba da zaman lafiya amin to Fati, sai a ri}a binumarnin da Allah Ya shimfi]a na zaman aure.

Mrs. Zalihatu Abdul Aziz Funtua,No. 11, Nuhu Bafarawa Close, Bafarawa Low Cost,

Funtua, Jihar Katsina.

ANGON FATI, KA RIKE AMANAZUWA GA MUJALLAR FIM,

NA yi farin ciki da labarin da na Ji cewar Fati Mohammed Ta yiaure. Ina mai taya ta murna }warai da gaske, da fatan Allah Ya

ba da zaman lafiya. Allah Ya sa angon ya ri}e amana amin. A }arsheina taya Maijidda murnar aurenta. Allah Ya sa alkhairi amin. Inami}a gaisuwata ga Abida, A�isha Ibrahim, da sauran }wararrun �yanwasa.

Nafisat Aliyu Da (M.J.J),Unguwar Batagarawa, Jihar Katsina.

SHIRIN KAINUWA YA TSARUZUWA GA MUJALLAR FIM,

DALILIN rubuta wannan wasi}a shi ne na tambaye ku abu biyu.Menene ya sa Shu�abu Kumurci yake fitowa a mugu ko ~arawo

ko kuma wani marar kirki? Kuma ina so ina yi godiya zuwa ga�Kainuwa Motion Image� a kan fim ]insu mai suna Karamci. Wannanfim ]in na ji da]insa saboda yanayin da aka shirya shi. Sannan kumada fitowar best actor ]ina Ali Nuhu.

Yakubu U.K.,No. 3, Haille Sellasse Street, Asokoro District, Abuja.

FURODUSOSHI, KU SHIGA SIYASAZUWA GA MUJALLAR FIM,

ZAN yi amfani da wannan dama, domin in jaddada goyon bayanakan }udurin da mahalarta taron ranar Asabar 12/1/2001, wanda

}ungiyar masu wasan kwaikwayo (MOPPAN) reshen Arewa sukakira, wanda ya zama wajibi gare su d su tsunduma cikin harkar siyasasu ma a dama da su. Domin wannan damar da suke bari, shi ya sa akeyi wa �yan wasa mummunar fahimta. Daga nan nake ba da shawararcewa idan �yan wasa za su ba da mai neman tsayawa takara gwamna,to su ba da ]aya daga cikin wa]annan mutanen, domin cancantar su:Alhaji Hamisu Lami]o Iyan-Tama, Alhaji Ibrahim M. Mandawari,Tahir M. Fagge, Alhaji Auwalu Marshal.

Haka su ma �yan wasa mata ka da su yarda a bar su a baya wajentaka wannan muhimmiyar rawa.

Sada Suleiman,Ibrahimawa Metal Construction, Near Union Bank, Jibia,

Jibia Local Government, Jihar Katsina.

IBRO DA TAKARI, BA A KYAUTA BAZUWA GA MUJALLAR FIM,

TA{ADDAMAR da ta taso tsakanin Ibro (Rabilu Musa) da kumatakari � �yan Nijeriya mazauna }asar Saudiyya � abu ne mai sosa

rai, wanda duk Musulmi mai tunani ya kamata ya nuna ~acin ransa.A matsayinmu na Musulmi, bai kamata a ce muna amfani da kafafenwatsa labarai da shirya finafinai wajen cin zarafin �yan�uwanmu ba.Domin mun ce muna fim ne domin yin nasiha. To ai ya kamata a cemun nuna halaye na kirki da kuma kalami na kirki game da�yan�uwanmu. Ibro da takari, ku yi hattara.

Aliyu Magani Makarfi,No. F129, TsohUwar Kasuwa, Makarfi, Jihar Kaduna.

DA KYAU, MAIJIDDA A SARKAKIYAZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA jinjina a gare ku saboda wayar mana da kai da kuke yi a kodayaushe, sai dai mu ce Allah Ya ja zamaninku amin. Ina so ku ba ni

fili don in yaba wa Maijidda Abdul}adir game da raar da ta taka a fim]in Sar}a}iya, inda ta fito a �yar }auye (wato Dela), a birni kumaA�isha. A gaskiya wannan fim ya ci a yabe shi tun ma ba in daMaijidda ke shan rake ba, Ali Nuhu yana tambayarta tana da �yar�uwaa birni? Ina so in san sunan jarumin Taskar Rayuwa.

Yusuf Mai Leda,Gololo, Malam Malam, Mai Zanen Hula Gololo, P.O. Box 9

Gamawa L.G.A., Jihar Bauchi.

Shu�aibu Idris (Lilisco) ne jarumin Taskar Rayuwa.

MAIJIDDA, MUTU KA RABAZUWA GA MUJALLAR FIM,

Wasi}u

Page 10: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

DALILIN da ya sa rabuto wannan wasi}a shi ne, domin in tayaMaijidda Abdul}adir murnar auren da ta yi, da fatan Allah Ya ba

su zaman lafiya da kwanciyar hankali, }aruwar arziki, da kuma zuriyamai albarka. Allah Ya sa kuma sai mutuwa za ta raba su.

Kuma don Allah Fati Mohammed da Sani Musa Mai Iska kada suba mu kunya.

Godiya da fatan alkhairi ga dukkan ma�aikatan mujallar Fim.Raliya Al’ameen,No. 3A U/Al}ali, P.O.Box 11, Katsina.

WANNE LAIFI NA YI MAKU?ZUWA GA MUJALLAR FIM,

DALILIN rubuto wannan wasi}ar shi ne. Don in nuna rashin jinda]ina game da yadda ba ku buga wasi}una duk wata, mujallarku

ba ta wuce ni. Amma abin mamaki sau uku ina aiko da wasi}u ba kubugawa, wannan ita ce ta hu]u. Don Allah ko akwai wani dalilin daban sani ba?

Sa’adatu Abdullahi Sambo,No. 42D, S.M.C. Qtrs. U/Dosa, Kaduna.

za ka motsa ba? A gaskiya kun dace. Kuma za mu kasance masu yimaku addu�a. Da ma amfanin amfanin zama ]aya kenan. A }arshenake cewa, �Kai aure don Allah kai aure, ka yi aure Alasan!�

Aliyu Magaji Makarfi,Kaduna State School of Health Technology, P.M.B. 2289,

Polytechnic Road, Tudun Wada, Kaduna.

Muna fatan ka san cewa Alasan yana da aure. Idan ya auri Saima,ya yi mata ta biyu kenan.

ALLAH BA FATI DA SANI ZURIYAZUWA GA MUJALLAR FIM,

MUNA masu matu}ar farin cikin taya Fati Mohammed murnaraurenta da Sani Musa Mai Iska. Allah Ya sa abokan arzi}in

juna ne, Allah kuma Ya ba su zaman lafiya da ha}uri, tare da samunzuriya tagari.

Raulat Kabir da Dahara Salisu Mu’azu,

Wasi}u

Inna Lillahi wa Inna Ilaihi Raji’unMu, shugabannin kamfanin mujallar Fim, da ma�aikatan

kamfanin, da iyalanmu baki ]aya, muna mi}a sa}on ta�aziyyaga iyalai da masoyan marigayi MALAM AMINU HASSAN

YAKASAI da marigayiya MAIJIDDA MUSTAPHA, wa]andaAllah ya yi wa rasuwa a ha]arin mota a kan hanyar Kano zuwa

Wa]annan hazi}ai biyu sun ba da babbar gudunmawa gayun}urin da matasa ke yi na bun}asa harkar fim da fa]akar da

al�umma ta hanyar harshen Hausa. Muna masu addu�ar Allah yaji}ansu, ya yi musu sakamako da Aljanna, amin summa amin.

Sa hannun:Malam Ibrahim Sheme

Marigayi Aminu Hassan Yakasai Marigayiya Maijidda Mustapha

Malama Sa�adatu, ki yi ha}uri,wata}ila wasi}unki ba su samemu ba ne. Kuma in sun zo ]in,abin ne da yawa.

G W A M N A NKANO NA SONABIDA?ZUWA GA MUJALLAR FIM,

DALILIN da ya sa na rubutomuku wannan wasi}a shi ned o m i n

in tambaye ku wani abu daya shige min duhu ko kuma in cewanda yake ba ni mamaki. Watona ji an ce wai Abida Mohammedwai gwamnan Kano yana son ta.Saboda haka nake son don Allahku ba ni amsa a wannan mujallataku mai farin jini.

Rukaiya Bello Goma,No. L.M.Q.4, Gwaza Road,

T/Wada, Kaduna.

Mun ]an yi bincike, amma bisaga dukkabn alamu wannanmagana maganar iska ce kawai.Amma ta yiwu nan gabaGwamnan ya ji yana son ta, ko itata ji tana son sa. Kin san jiki dajini!

ALASAN, KAAURI SAIMAMANA!ZUWA GA MUJALLAR FIM,

NA karanta mujallar Fim tawatan Yuni, a inda kuka yi

hira da Saima Mohammed, indaake tambayarta cewa da AlasanKwalle saurayinta ne? Sai ta nunacewar a tambayi shi Alasan ]in.Domin ta ce bai motsa ba, da anyi da shi To Alasan, me ya sa ba

11

Page 11: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

Six20

advert

Wasi}uKaduna Capital School, Kaduna.

FIM, KIN MANTA DA MU A GEIDAMZUWA GA MUJALLAR FIM,

NA rututo wannan wasi}a ba don komai ba sai don mu ji wailaifin mai muka yi maku mu �yan Geidam. Nan mun sha aiko maku da wasi}u

sama da ashirin, amma ba ku ta~a bugawa ba. Abokanmu sun sha tambayarmu dazarar sun ga mujalla ta fito, sai su ce sun aiko wasi}a. Ba ta samunku ne ko menene?

Don Allah muna ro}ronku, a kowane wata ku dinga ba mu fili a wannan mujallamai farin jini saboda mu al�ummar Geidam da zarar ta fito ba ta barinmu. Saboda harKano za mu je mu saya don mu ga wasi}unmu a ciki, amma shiru kake ji kamar anshuka dusa.

Auwal Yaro Babagana, Abba da Tijjani Maikeli,Hausari Ward, Geidam, Jihar Yobe.

AN YI KUSKURE A IZAYAZUWA GA MUJALLAR FIM,

DALILIN rubuto maku wannan wasi}a shi ne, wani abu ne wandaya ]aure min kai. Wai fim ]in Izaya guda ]aya ne ko biyu? Mun ga fim ]in

akwai kuskure, abin da yake a fosta daban yake da kuma abin da yake a cikin fim]in. Kuskure ne. Na farko shi ne , a fosta akwai Wasila da kuma [an {wara. Ammaa fim ]in babu su. Me ya sa? Wannan kuskure ne daga edita ko kuma daga furodusa?

A }arshe a gaishe da Sirdebin Hausa, A�ina�u Ade, da Salman Khan babansoyayya Sani Musa (Danja) da kuma Sani Musa (Mai Iska) da Hamisu Iyan-Tamada Ibrahim Mandawari da Ali Nuhu da Ibro da Ciroki.

Babandi,Dibandish, Maiduguri, Jihar Borno.

TURANCIN HINDATU CIKIN COKALI NEZUWA GA MUJALLAR FIM,

NA ga ya dace in dan ce wani abu game da Hindatu Bashir ko kuwa in ce garga]i.A gaskiya Turancin da Hindatu take yi ba ya burge mu. Ko tana yi ne don mu

san ta iya ne, oho? Ita ta sani, ta san mu mun san Turancin in dai za a tara shi ba zaicikin cokali ba, Turancin kasuwa ne wanda ko ba ka je makaranta ba yanzu za ka iyashi.

Shin an yi Turanci a fim, me ake koyarwa? An ce fim ]in Hausa ake kuma an cebun}asa harshen Hausa ake yi, to me ya sa in za ai Hausa ba za a yi ba, in kumaTurancin za a yi sai a yi gaba ]aya, amma sai a jefo kalmar Turanci, kuma mutum]aya ce kullum take haka. Kuma Turancin nan ba wanda bai iya ba in dai irin wandaHindatu take yi ne, ko ko darakta ne yake sa ta? To don Allah duk mai sa ta ya daina,yana ~ata harshen Hausa.

Nafisat Musa,No. 64, Alone Street, Gyadi-Gyadi, Court Road, Kano.

A RAGE YAWAN FITOWAR FINAFINAIZUWA GA MUJALLAR FIM,

DON Allah ni dai wata alfarma nake son ku yi min a kan wanimuhimmin al�amari. Da farko don Allah furososhi su yi a hankali saboda

yawan finafinai da suke yi, ya yi yawa sosai, kuma mutum ya rasa wanda zai kalla.Mutum ne ya sayo kaset yau guda biyu sabbi kuma gobe an ce wani sabo ya fito, toya mutum zai yi? Kuma wallahi mafi yawancinsu ba fa]akarwar. Kawai da mutumya samu �yar dubu hamsin to talatin sai ya ce shi ma furodusan kanshi ne? Wannanabin yana damun mutane da yawa. Kuma ina ]aya daga cikinsu. Shi ya sa na yankeshawarar rubuto wa mujallar Fim don su ne idon duniya, kuma su ne hantsi le}agidan kowa. Ya kamata furodusoshi kamar su Ibrahim Mandawari, Hamisu Iyan-Tama da kuma �Sarauniya� su ha]a taro a kan yawan finafinan da ake yi barkatai. Shiya sa ma wani za ka ga ya yi fim ]in ba ku]in ballantana kuma maganar riba.

Gaisuwata ga Fati Mohammed, Ahmed S. Nuhu, Aminu Acid, Nura Iman, daAbida Mohammed.

Hassan Ibrahim Salihu,No. B24, Jajere Road, Badiko, Kaduna. Tel: 062 - 411758.

KUMURCI YANA KOYI DAALASAN KWALLE?ZUWA GA MUJALLAR FIM,

SHIN don me Shu�abu Lawan (Kumurci) ba ya wasasai na bos ko ]an daba? Ko yana koyi da ra�ayin

Alhassan Kwalle ne?A }arshe ina fatan Allah Ya ci gaba da ]aukaka

mujallar Fim a duniya baki ]aya, amin.A’ishat Hassan Buhari Mammande, Mrs.

Muhd,Bida, Dispensary, Goronyo LGA, Jihar Sokoto.

12

Page 12: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

’YAN FIM KU MALLAKI ‘E-MAIL’ZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA son ku isar mani da sa}ona ga dukkan �yan wasan Hausa.Sa}on kuwa shi ne ya kamata a ce kowannensu yana da adireshinsa

na �e-mail,� domin hakan zai rin}a sada su da sauri da masu }aunarsu,musamman ma na nesa, kuma zai zama suna da sirrinsu na kansu basai an aika wani waje ba sannan a aika masu.

Gaisuwa da fatan alheri ga Ali Nuhu, Ahmed S. Nuhu, HamisuIyan-Tama, Ibrahim Mandawari, Shu�aibu Kumurci, Abida Moham-med, da kuma Saima Mohammed.

Karibu [email protected]

KUNA DAUKAKA HARSHEN HAUSAZUWA GA MUJALLAR FIM,

NA ji da]in ganin mujallarku a cikin intanet, ba don komai ba saidon ina ganin wannan hanya ce da za ta }ara ]aukaka harshe da

al�adar Hausa gaba ]aya. Allah ya }ara ba ku sa�a!Tajuddeen Musa U.A.C,[email protected]

A INA SAIMA TA SAN AURE?ZUWA GA MUJALLAR FIM,

INA son in fara da gode muku saboda wasi}ata da kuka buga awatan Yuli. Bayan haka ina so in tambayi Saima Mohammed cewa

a cikin Mu Sha}ata na 2, bayan da Maijidda ta gama wa}ar bankwana,Saima ta ce, �Allah Sarki, aure kenan!� To ita Saima a ina ta san aurehar da take cewa �aure kenan�? To meye abin �Allah Sarki� a cikinaure, mhn?

Jamilu Haris,[email protected]

GAISUWA TA MUSAMMAN GARE KUZUWA GA MUJALLAR FIM,

NA rubuta wannan takarda ne domin na isar da gaisuwata zuwaga gwanayena. Gaisuwa ta musamman gare ka kai kanka Ibrahim

Sheme da kuma Dr. Abdallah Uba Adamu na Jami�ar Bayero sabodagagarumar gudunmawar da kuke bayarwa domin ci gaban harshenHausa a duniya. Sannan kuma a �yan wasa ina isar da gaisuwa zuwaga Tahir Moh�d Fagge, Ishaq Sidi Ishaq, Ali Nuhu, da IbrahimMandawari, da furodososhi Hamisu Iyan-Tama, Ado Ahmad GidanDabino, Hajiya Balaraba Ramat da kuma Bala Anas Babinlata.

Jamilu Magaji Abdullahi El-kudan,21 Tudun Wada, Kudan, Karamar Hukumar Kudan, Jihar

[email protected]

YABON GWANI YA ZAMA DOLEZUWA GA MUJALLAR FIM,

NA ga ya zama dole in rubuto wannan wasi}a domin in yabamaku a kan wannan kyakkyawan aiki da kuke yi, musamman

da kuka shiga intanet. Yin haka ya sa kun sanya mana alfahari aranmu, musamman mu mutanen Arewa. Allah ya ba da sa�a.Tijjani Musa Muhammadnamarik musa <[email protected]

NASIHA GA MASU RAINA ’YAN FIMZUWA GA MUJALLAR FIM,

Wasi}u ta hanyar �E-mail�Muna so masu aiko da wasi}a ta hanyar Intanet su ri}a sa cikakken sunansu da adireshinsu, ba adireshinsu na Intanet kurum ba. Muna

da damar mu }i buga duk wasi}ar da ba mu yarda da ita ba ko don ba ta ]auke da cikakken suna da adireshi

MU �yan kallon finafinan Hausa fim ne. Dalilin wannan wasi}a shine don mu nuna jin da]in da muke da aikin da kuke yi. Muna kumaso mu fahimtar da masu kallo wai don ]an wasa ya fito a wanimatsayi a fim, ba wai halinsa kenan ba. Mun fa]i haka ne don munsan ana kallon Wasila da banzan hali don wasan da ta yi,haka �Ba}inWake� da sauran su. Wa]anda kuma suke zagin �yan wasa da rainamasu wayo,muna so mu nuna ai aikinsu ne kuma ba abin kunya bane. Tunda har mutum ya sayi fim, don me zai raina ma ]an wasanwayo? A ra�ayinmu da �yan wasan Nijeriya da na Amerika duk ]ayane. Masu auren �yan mata masu wasan fim kuma, don Allah a sauraramana. Kun gan su suna wasa, a bar su mana in har so suke su ci gaba.Allah ba da sa�a kuma a }ara himma.Salamatu Garba, da Amina Lawal,(Kaduna)Amina Batagarawa” <[email protected]

GYARA A ALAQA DA SAKAMAKOZUWA GA MUJALLAR FIM,

DALILIN wannan wasi}ar tawa shi ne domin mu yi wa �yanwasa mata gyara,ko kuma mu ce daraktoci. Gyaran kuwa shi ne

a wajen party bai kamata �yan wasa mata suna sa zani ba. Ba sa ganinyadda mazan suke yi ne? {ananan kaya fa suke sawa. Misali, awakar }arshe cikin fim ]in Alaqa, yaya za a yi ban da rashin wayoAisha (Zulai Iliyasu) ta sa jeans sannan ta sa rigar les, da kuma hulahaa-salla?Haka ma a Sakamako,inda Fati Sulaiman ta yi bikin zagayowar ranarhaihuwarta (birthday party) ta yaya za a yi ta sa jallabiya bayan party]in Turawa ake kwaikwayo? To ai sai a sa irin kayansu, idan kumaba haka ba kuma sai a kira shi walima.Don Allah a yi }o}arin gyarawa. muna mi}a gaisuwarmu ga Abidada Aisha Ibrahim (Saliha).Ummi Tijjani, da Sadiya Sulaiman,da Hafsat Ibrahim.Kano Capital School, P.O.Box 1015, [email protected]

ZUWA GA FURODUSAN MIZANI

BAYAN gaisuwa mai yawa tare da fatan alheri,da fatan harkokinkana fim suna tafiya daidai.

Dalilin wannan wasi}ar tamu shi ne domin mu ba ka shawara a kanabin da ya dace. Don Allah idan za ku sa taurari a cikin wasanninku,kudinga nazari a kan wa]anda suka dace. Misali, a cikin fim ]in ku naMizani, tauraron, wato Faruk, bai dace da matsayin jarumin fim ]inba. Ya fi dacewa da y afito a bos,kamar su Kumurci.Shafa’atu Abubakar da Fati Umar,Adamu Dankura Street,[email protected]

LEDAR MUJALLA NA BA MU WUYAZUWA GA MUJALLAR FIM,

SHAWARA ta ita ce akan leda da a kesa mujalla a ciki,�yalla~aitana b a mu wuya mu masu saida mujallar domin ko ta yi laushi

da yawa, tana yagewa da wuri. Wassalam.Sani Ahmed Sasa,(MD) Fatima Binta Investment, Gombe.Sani Ahmed Sasa <[email protected]

Alh. Sani, mu ma mun yi la�akari da abin da ka ce. Muna nan munatattaunawa da wani kamfani da ke yin leda a kan ya ri}a yi mana tamuta kanmu. Idan mun sasanta, za ka ga canji. Mun gode.

Adireshinmu shi ne:[email protected]

13

Page 13: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

�Allah Ya kawo mu shekara ta kawo mu�.

WANNAN wani baiti ne daga wata wa}ar da marigayi[an Anace Gandu ya yi. To haka abin yake, dominkuwa Allah Ya kawo mu shekara ta 2001 inda za a

gudanar da bikin cin lambar kyaututtuka da ake shiryawadon finafinan Hausa da kuma �yan wasan fim.

Bikin, mai suna �Arewa Films Awards,� an fara gudanar dashi ne a shekarar da ta gabata a Kano. A bana kuwa a garingwamna ne za a yi bikin, wato Kaduna. Bikin bayar dalambobin yabon dai wani kamfani ne mai suna �Arewa FilmsPromotion Limited� ya shirya shi.

Manufar wannan biki ita ce don �a saka wa �yan wasan dasuka yi bajinta da finafinan da suka cancanta.� Ana yin hakane kuwa don a ha~aka harkar finafinai. Bikin na bana da zaa gudanar a �Women Multipurpose Centre� da ke kan titin�Bank Road� bayan kamfanin jaridun New Nigerian, ya shabamban da na bara.

Idan za a lura, a bara sai da masu shirya bikin suka ri}a binfurodusoshin finafinai suna ro}onsu da su shiga gasar. Awani bincike da Fim ta yi, an gano cewa a wannan shekararfurodusoshin suna ta sayen fom domin shiga gasar. Da yakean ]an sami jinkirin gudanar da gasar a bana, furodusoshi da�yan wasa da dama sun yi ta ]oki a gudanar da bikin donneman cin lambobi.

Akwai canje-canje da dama da za a gani a wannan shekara.Ma�ana, an soke bayar da wasu kyaututtuka wa]anda awaccan shekarar aka bayar. Haka nan kuma masu gudanarda gasar sun shigo da wasu kyaututtuka wa]anda a waccanshekarar ba a yi gasar cin su ba. Misali, daga cikin wa]andaaka ci bara an soke:

i. Star of the Millennium;ii. Best Legendary Director;iii. Best Cable Operatoriv. Best Legendary Actor/Actress.A jerin wa]anda aka shigo da su a

wannan shekara kuwa akwai:i. Best Child Actor Awardii. Best Mother/Father Role;iii. Best Visual Effect;iv. Best Comedian Award;v. Best Make-Up Award;vi. Best Film Poster Award;vii; Posthumous Award.Ko shakka babu, shigo da wannan gasa

wani }alubale ne ga wasu furodusoshi dadaraktoci da �yan wasa wa]anda ko bakomai zai sa su }ara zage damtse donganin sun }ara yin fice ta hanyar samundamar lashe wasu lambobin. Kamarshekarar da ta gabata, wannan shekarar itama al}alai ne za a na]a ma gasar wa]andasu ne ke da alhakin tantance finafinan daza su yi gware (nomination) da kumawa]anda za su ciri tuta. A wannan gasaakan bayar da katin yabo, satifiket, ga dukfim ]in da ya shiga gasar ko da bai tsallake sira]in gware ba(nomination).

Babu wasu ku]a]e da za a bai wa masu shiga gasa sai dai

irin sassa}a}}en katako da aka yi wa ado bayar shekarar cingasar da ta gudana. Wani Abin da za a lura da shi kuma shine, a bana masu gasar sun }ara mata kwarjini ta hanyar rubuta

sunan duk wani wanda ya cia jikinsa.

Wani bincike da Fim tagudanar ya nuna cewa za aiya samun fom ]in da akeyanka domin shiga gasar awa]annan wurare:

1. Moving Image, 2nd

Floor, ABI House, No. 5, ZooRoad, Kano.

2. Lenscope Media, No. 7,Dogon {arfe, Opp. CustomHouse, Jos.

3. Iman Ventures, KabalaCostain (AbdullahiMaikano�s Office), Kaduna.

Tuni dai aka fara sayar dafom ]in a kan ku]i N500, saikuma ku]in yin rijistaN5,000. Kuma za a rufekar~ar fom daga hannun

wanda ya saya a ranar 17 ga Agusta. Ranar 15 ga Satumba neaka tsaida za a yi bikin cin lambobin gasar.

Allah Ya ba mai rabo sa�a amin.

Bikin ‘Arewa Films Award2001’ ya zo!

�A bara sai da masushirya bikin suka ri}a bin

furodusoshin finafinaisuna ro}onsu da su shigagasar. A wani bincike da

Fim ta yi, an gano cewa awannan shekarar

furodusoshin suna tasayen fom domin shiga

gasar.�

Samfurin lambar kyautar A.F.A. kafin a yi mata ado kobuga sunan wanda ya ci

14

Page 14: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001 15

Daga IRO MAMMAN,a Kaduna

A WANI fitaccen shiri nagidan Rediyon Nijeriyana Kaduna mai suna

�Hannu Da Yawa,� �yan Nijeriyasun nuna matu}ar goyonbayansu ga harkar shirin fim naHausa, amma kuma sun bayyanabu}atar yin gyare-gyare gaharkar don ta dace da al�adunal�ummar Hausa da kuma addininMusulunci.

An watsa shirin kai-tsaye a ranAsabar, 21 ga Yuli, 2001, a yayinda mutane suka ri}a bugo wayako rubuto wasi}u suna yintambaya ko tsokaci ko nasiha.Taken shirin a wannan rana shine, �Menene Tasirin Finafinai aRayuwar Al�ummarmu?�

A shirin, mai gabatarwaBuhari Auwalu ya gayyaci wasushahararrun �yan fim guda biyu,Alhaji Yusufu Ladan ([an IyanZazzau) da Alhaji IbrahimMandawari, domin su yi bayania kan harkar, kuma su amsafatawar matambaya. Shi [an Iya,tsohon ma�aikacin rediyo ne aKaduna, wanda ya ri}e mu}amaia aikin wa]anda suka ha]a dadarakta da kuma jagoran gabatarda shirye-shiryen wasankwaikwayo irin su GundumiFasa Kwanya. Idan kun tuna,mun ta~a kawo maku hira da shia wannan mujallar a cikin 1999.A yau yana zaman ritaya ne,kuma shi ne Hakimin Kabala acikin garin Kaduna.

Shi kuma IbrahimMandawari, kun dai san shi; yanadaga cikin shugabannin matasanda ke aiwatar da harkar fim ]inbidiyo a yau. Furodusa ne,darakta, kuma ]an wasa.

Tun a farkon shirin,Mandawari ya nunamuhimmancin fim ]in Hausa gaal�ummarmu ta wajen al�adu(kamar sa tufafi da sarrafamagana da nahawu), yana mainuni da finafinai kamar suZakaran Gwajin Dafi. Shi ma[an Iya, ya ce aikin masu fim nesu ri}a aro kalmomin Hausa dagawasu garuruwa su kai inda babu

su don harshen ya bun}asa.A kan kukan da wasu ke yi

cewa �yan fim suna nuno gidajena garari wanda kan iya sa wasu�yan matan su ri}a tunanin irinwa]annan wadatar suke so idansun yi aure, Mandawari ya ce aifim yana nuna abin da ke faruwane a al�umma. �Idan mai arzikikake so ka nuno, dole ka nunairin wannan gidan,� inji shi.

Ya ba da shawarar iyaye suri}a sanin wanne irin fim ne�ya�yansu suke kallo, kuma suri}a zama tare da su suna kallo.�Shi ya sa muke kauce wa sa batsadon mun san iyaye suna kallo.�

Wani mai suna Sani Ma}arfiya rubuto takarda ya ce shi baiyarda fim yana koyar da wanidarasi ba. Ya yi suka a kan yaddaake caku]a maza da mata a fim.Sai Mandawari ya nuna masacewa fim ]in bidiyo da Hausasabuwar sana�a ce, kuma yaamince akwai kurakurai da akeyi, wa]anda ake }o}aringyarawa. Sa�annan ya nuna cewaakwai yara }anana da ke shiryafim, wa]anda hankalai bai gamagame masu jiki ba tukuna. Ya cecaku]a maza da mata ya dangantane ga abin da ake nufi, to ammaba a ta~a jiki ko a yi tsiraici a fim.

Wani mutum, MohammedSa�ad Bello, ya bugo waya ya bada shawarar masu shirya fim suri}a rubuta sanarwar abin da fim

]in ya }unsa a jikin kwali donmutum ya san irin wanda zai yasaya. Sai [an Iya ya ce masawannan bai taso ba. Duk fim daya amsa sunansa, shi zai kira wakansa kasuwa, inji shi.

Aminu Baba Yaro, wanda yayi suna wajen bugo wa wannanfili waya, ya nuna muhimmancinfim da tasirinsa wajen fito daal�adu da sa mutane kan hanya.Ya ce, �Amma akwai wasu nabaya-bayan nan da ke da illa.�Ya jawo ra�ayin �yan fim naHausa da cewa wa}o}in da akeyi ba su da tasiri �a gare mu, kumakuskure ne.� Ya kuma yi tsokacikan zargin da ake yi cewa waifim na hana �yan mata yin aure.Ya ce ya kamata a yi finafinaidon wayar da kan mutane kanShari�a, ko da kuwa za a ri}aha]a gwiwa ne da gwamnatocinjihohin da ake yin Shari�ar.

A martaninsa, Mandawari yanuna cewa a gaskiya mata �yanfim suna samun wasu matsalolina aure, musamman idan sunha]u da mayaudara suka aure su.�Wasu mazajen ba su da kirki...(sai) mutum ya auri mace, ya korota.� Wannan yana haifar datunanin cewa �yan fim ]in ne basu son auren. A cewarMandawari, yanzu a Kano akwaimata �yan fim wajen 10 da sukayi aure kuma a}alla takwas sunazaune a gidajen mazansu. Ya ba

da misali da Fati Mohammed,wadda ta yi aure kwanan nan. Yace maza sun fi son mata wa]andakansu bai waye ba, ga shi ko anaganin �yan fim sun waye.

[an Iya kuma ya }i amincewada i}irarin wai wa}a ba ta datasiri. Ya ce ai kafin a fara fim]in Hausa, ana kallon wa}o}inIndiya a sinimu duk da yake suIndiyan ba Musulmi ba ne. Yace, �Mu ma muna da namumawa}an, wa]anda ake ce mamaro}a, masu fasaha.� [an Iyaya ce a fim, akwai masu kirki damarasa kirki, masu gyara abu damasu ~ata abu. Ya ce a misali, koa wajen sa tufafi idan ana so anuna lalatacciyar mace a fim, saian sa mata wando ta fito a hakan,alabasshi a yi mata wa�azin tadaina. Ya }ara da cewa akwaihanyoyi da yawa na shirya fim,kuma ko yaya fim yake, akwaiwani darasi a cikinsa. Ya ce itawa}a �al�adarmu ce mace ta yiwa namiji wa}a, amma baal�adarmu ba ce namiji ya yi wamace wa}a.� Kila dai [an Iya yamanta da wa}o}in Asauwara ne!

Wani mai suna YunusaIbrahim ya aiko da wasi}a yanamai cewa in dai ana son a gyaraharkar, to sai an ba tsofaffin �yanwasa irin su {asimu Yero daUsman Pateggi (Samanja)}warin gwiwa. Kuma ya ce irindarajar da ta kamata a ba �yanfim, ba a ba su a nan }asar.�Wannan yana dakushe zumma�

Mandawari ya nuna masacewa a yanzu dai al�umma sunamutunta �yan fim ]in Hausa,domin duk inda aka ga ]an wasasai ka ga ana binsa, ana kumason a taimaka masa. Duk dahaka, ya yi kira ga hukuma da tataimaka wa masu yin harkar. Yaba da misali da wata mata da ta ceta ta~a yi masa addu�a a Ka�abaAllah ya taimake shi bayan ta gawani fim ]insa.

Wani Alhaji daga Sokoto yace a gaskiya �yan fim na Hausasuna ba da gudunmawa gaal�adunmu, �saboda ya fi kallonfinafinan waje.� Ya ce ko daakwai matsala, to ba yawa sosai.

Alh. Muhammadu Tukur 740daga Kaduna ya bugo ya ce fim

Alh. Yusufu LadanDan Iyan Zazzau

Alh. Ibrahim Mandawari‘Madugu uban tafiya’

Shirin rediyon Kaduna, �Hannu Da Yawa,� ya nuna}arin martaba ga masu shirya fim na Hausa

R A H O T O

Page 15: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 200116

Alhaji A.A. AbdulrasheedShugaba

Shaguna Masu Lamba 6 da 7, da 8, Babbar Tashar Mota ta Kawo, Kaduna, Tel.: 062-314033

A shagon ALHAJI ABDULRASHEED ne ka]ai za ku samiingantattun finafinan Hausa na da da kuma na yanzu wa]andake fitowa a kowane mako.

Za a kuma samu finafinan Indiya tsofaffi da sababbi; gaChanis, da kuma finafinan Makosa; ga na addini Hausa daTuranci, ga kuma finafinan bidiyo CD iri-iri sai an darje.

Akwai kuma kaset-kaset na rediyo na Hausa da ke fitowa akowane mako, da dai rediyo kaset iri daban daban.Kayayyakinmu suna da sau}in farashi ga masu sari ko sayen]ai ]ai.

Ziyarce mu a shagunanmu da ke Babbar Tashar Motar Kawoinda ake shiga motar Zariya da Kano.

GANI YA KORI JI!!

]in Hausa yana }ara tarbiyya,ya ce misali shirin Marainiyayana nuna aibin kana da matabiyu, ]aya ta mutu ta bar ]ayarda �ya�yanta. Ya ce ammafinafinai irin su Wasila, inda akanuno mace da namiji a kan gado,suna da matsala. Ya ce wandabai fahimci sa}on da ake sonisarwa ba yana iya yi wa abingurguwar fassara.

[an Iya ya nuna cewa shi fim,ana za~o ]an wasan da aka ga yadace ne. Ya ce �yan fim daimutanen kirki ne, matsayi kawaiake ba su su yi a fim, ba waihalinsu kenan ba. Shi kumaMandawari ya ce su masu shiryafim sukan ]auko kyawawanal�adu daga jinsina daban-daban,su mayar da su na Hausa. Ammaya ce kwaikwayon rawar Indiya(mace da namiji) bai dace ba aaddinance. Shi ya sa shi ba yayin rawa a fim. Ya ce wani abinban haushi shi ne duk fim ]inHausan da aka nuno saurayi dabudurwa suna rawa, ya fi yinkasuwa. Sai ya yi kira ga masukallo da su rage sayen irinwa]annan finafinan. �Na yardada wa}a. Ba laifi ba ne donmatashi ya nuna bege ga

masoyiyarsa, amma su yi rawane ba daidai ba,� inji shi.

[an Iya kuma ya nuna wajama�a cewa idan al�amari yacanza, dole abu ya canza. Ya celokacin da aka yi yayin Shata,�da wuya a sami wanda bai iyawa}ar Shata ba.� Ya ce ha}}iniyaye ne su kula da �ya�yansu.Kada a bar yara haka sakaka sunakallon wasu finafinan.

Wani mai suna Idris AhmedSafiyo ya bugo daga Kano ya cea gaskiya ya kamata al�ummarHausa ta tafi da zamani. �Duniyafa tafiya take yi.� Ya ce }arya nea ce wai ana rungume-rungumea fim ]in Hausa. Ya ce ai gafinafinan Indiya da na Turawanan duk sun cika }asa. �Yakamata mu ba namu goyon baya,mu ri}a gyara su don mu cigaba,� inji shi.

Furodusa Ado Ahmad yabugo, yana mai kuka da rashinsamun goyon baya ga �yan fimna Arewa, ba kamartakwarorinsu na Kudu bawa]anda har yunifom dahelikwafta akan ba su su yi fimda su. Ya ce ko a wurin tace fima Abuja, ana musguna waHausawa masu shirya fim, ana

tilasta masu su cire wasu wurarea finafinansu wa]anda ke ciyarda Hausa da Musulunci gaba.

Wani mai suna Isa Cobbler yayi i}irarin cewa a fim ]in Hausaan yi watsi da kimanin kashi 80cikin ]ari na al�adar Hausa. Yace in dai za a yi gyara, sai an ri}ayin koyi da tsofaffin �yan fim irinsu Alh. Adamu Halilu, MistaBrendan Shehu, da Malam Sadiq|alewa. Ya ce me zai hana a ri}ayin fim kan abubuwan tarihi irinsu Sarauniya Amina, GoronDutse da Dala, da kuma Jihadi?

[an Iya ya nuna masa cewa aiharkar fim ]in Hausa gaba ]ayasabuwa ce. Da rarrafe akan fara.Kuma da ake }orafin cewa jigonsoyayya ya yi yawa a fim ]inHausa, wata}ila ma soyayyar cematakin da za a hau a kai ga wanimatakin daban a nan gaba.

Kamar yadda sunan shirinyake, a gaskiya abin da yawa,wai mutuwa ta je kasuwa.[imbin jama�a sun tofaalbarkacin bakinsu a shirin, kumakowa ya kawo hanyoyin da yakeganin ya kamata a bi su doninganta harkar fim. Babu wandaya ce ya kamata a daina harkarbaki ]ayanta, sai dai an samu

kakkausar suka daga wasu masuhangen cewa fim yana kawocikas ga al�adun Hausa.

Wani abin mamaki shi ne babuwata mace ko ]aya da ta bugowa filin waya ko ta rubutowasi}a, duk da yake �yan kallomata ne suka fi yawa. KumaUsaina Gombe (Tsigai) da akashirya za ta zo filin, ba ta zo ba.

Ya zuwa lokacin da shirin yazo }arshe, Mandawari ya nunacewa aikin gyara harkar ba namutum ]aya ba ne. �A Kano,akwai masu shirya finafinai sunkusa ]ari,� inji shi. Don hakagyara su sai an taru. Kisan ba}isai gayya kenan. Shi kuma MaiGirma [an Iya ya ce fim, wandanisha]i ne, yana da muhimmanci.Kuma ya kyautu �yan fim naHausa su ri}a sauraron abin damutane ke ce masu. Su ri}atambayar kansu, �Yaya abin yakea Musulunci? Shin ya yi daidai?�Ya ce su ma masu kallo, su ri}ayin gyara a tsanake, ba wai su yiwatsi da abin duka ba. �Su sa sua hanya.�

Ba shakka idan kowa ya yiamfani da shawarwarin da akabayar, aiki zai gyaru, ya yi kyau.

To, Allah dai ya gyara mana.

Page 16: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

ABOKANMU

Yahaya Mu’azu,General Hospital, PMB 004,Jama’are LGA, Jihar Bauchi

Zanna Umar,c/o Bulama Kyari, Admin.Dept., Damboa LGA, JiharBorno

Sa’adatu Sani (Umma),Wudil Model mPri. Sch.,SPEB, Wudil LEA, JiharKano. 064-241124

Musa Hussaini Maigatari,Jeddah, Ablur North, King-dom of Saudi Arabia

Musa Dahiru,Fed. College of Education(Tech.), PMB 1013,Potiskum, Jihar Yobe

Shehu Bakari,c/o Umaru Bakari, NTAJalingo, PO Box 181,Jalingo, Jihar Taraba

Lawan Husain (Balwan),Chairman A.S.B. BalwanVideos, Bukuru, PO Box547, Jos South, Plateau

Sani Inusa Sa’idu ’Yankara,Near General Hospital,Yankara, Faskari LGA, JiharKatsina

Wasu masu karatu suna aiko da hotuna marasa kyau: ko sun yi duhu,ko wanda ke ciki ya yi nisa. Ba za a iya amfani da irin wa]annan ba!A tabbatar hoto ya fito ra]au, kuma a sa cikakken adireshi.

Adamu Tanko,W32, Dogon Bauchi, S/Gari,Zariya, Jihar Kaduna

Furodusoshi da darektoci da ’yan kasuwa masu dabara dahangen nesa ne suke saka tallarsu a cikin mujallar Fim

17

Alh. Hassan Auyo,No. 1, Adekunle Street, Idi-Araba, Lagos

Kabir M. Lemu,Kaduna North Local Govt.,PMB 2019, Kaduna

Umar Ibn Abdullahi Allawa,No. 1, Gidan Sarkin Allawa,Shiroro LGA, Jihar Neja

Page 17: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 200118

’Yar wasan a wajen 1981

AMSAR GASA TA 9

Zainab Ibrahim KANYA ce!

Jamila N. Abubakar,Opp. J/I, Wme Video,Busu, Tel: 066-220893, JiharNeja.*Yahaya AbdulrahamanBabawo Habeeb, No. A.E 8Kontagora Road, 48,Saminaka Road, U/Ma�azu,Kaduna.*Mrs. Snatcher,No. 6, Bogari Road, TudunWada, Zaria, Jihar Kaduna.*Mohammed Kabir Bala,Tsauni, Jamilu Bello, P.O.Box 1036, Sabon Gari, Zaria,Jihar Kaduna.*Ru}ayya Musa Muchiyar[an Auta, Zaria.*Jamilu Bello, P.O.Box, 136,

Sabon Gari Zaria, Jihar Kaduna.*Jamilu Bello Dogarawa,P.O.Box 1036, Sabon GarinZaria, Jihar Kaduna.*Halima Musa Dona,No. 76, Borno Street,Kafanchan, Jihar Kaduna.*Fati �Yar Leda,Muntari Tsohon Sarkin KasuwarKwanar Gafan, ChiromawaGarun Malam L.G.A., JiharKano.*Ummi Baban Junior,B.E. 15, Rahama Road,S/Garin T/Wada, Kaduna.*Salihu Usaini Jama�are,Shop No. 25, Bakin Kasuwa, U/Rimi, Kaduna.*

Wa]anda suka gane taWASU AMSOSHIN

Maryam Moh’d Danfulani:Ahmad Sulaiman Jahun,House No. 26, Unguwar Tafida,Jahun, Jahun Jihar Jigawa.*

Maryam Moh’d Danfulani:Hafsat Mudu Abdullahi,Liman Mahmood Street,P.O. Box 1006, Bauchi.*Maryam Moh’d Danfulani:Shamsuddeen Umar S. Ha]ejia,Salsa International Sch., Kundila,Umar Suleiman Hadejia, Dia-mond Bank, Limited,36/38, Murtala Moh�d Way,P.O. Box 13344, Tel: 064-63581,Kano.*Maryam Moh’d Danfulani:Z.A, Liman,H.M.D. Pub. Admin.Abdu Gasau Polytechnic, Gusau,Jihar Zamfara.

Hassana Ibrahim,No. B24, Jajere Road, Badikko,Kaduna.*Maimuna Ibrahim Yarima (Mrs.Bashir),AS 31, Dokaji Road, Nassarawa,Kaduna.*Jummai Abubakar Zailani daRabi Zailani Jama�are,Moh�d Wabi Street, {ofar Fada,Jama�are, Jihar Bauchi.*Maimuna Adnan,Gwammaja Quarters, [email protected]*Halima Hamisu,School of Nursing & Midwifery,PMB 2001, Katsina.*Maijidda Idris Musa,No. 325, Maikalwa, Zaria Road,Na�ibawa, Kano.*Al-Mansur Mohammed Gumah,Jigawa State College of Educa-tion, PMB 1002, Gumel, JiharJigawa.*Mohammed Sanusi Ibrahim,Faculty of Arts &b Science,Jigawa State College of Educa-tion, PMB 1002, Gumel, JiharJigawa.*Yahaya Abdulrahman,c/o Babawo Habib, No. AE 8,Kontagora Road, U/Mu�azu,Kaduna.*Hauwa Ali Moh�d da ZainabBaita Moh�d,No. 243, New Hospital Road,Gya]i-Gya]i, Kano.Tel.: 064-660813*Abubakar Aminu,Iyan-Tama Multimedia, SabonTitin Mandawari, Kano.*Aminu Nasir Tsanyawa,No. 1, Kano Road, Gidan GonaQuarters, opp. Tsanyawa LGSecretariat, Tsanyawa, JiharKano.*Aliyu Matazu,Nass Agrovet & Chemicals, IT3031, Ibrahim Taiwo Road byCentral Market, Kaduna.*Idris Habibu Moh�d,No. 227, Aisha SupermarketLine, Kura, Jihar Kano.*

Ummi Khulsum Baffa,College of Islamic Studies, POBox 0105, Bauchi.*Musa MohammedZenith Int�l Bank Limited,�Yankaba, P.M.B. 3385, Kano.*Sabo Yusuf,B/Officer, Abuja Line MotorPark, Kafanchan, Jihar Kaduna.*Shu�aibu Hussaini Amshal,312 ARTY Regement,Kalapanzin Barrack, Kakuri,Kaduna,*Haruna Ya�u Kakeyi (Driver),JS 14, Nigerian RaiwayCorporation Quarters, Kano.*Nasiru Usman da Lawal Habuda Adamu Habu,Bakin Kasuwa, Daura, JiharKatsina.*Al-Mustapha Bala Muhammed,Central Market, Madina Zone,Bauchi. Tel: 07740358.*Nasiru Muhammed,Central Market, Block 2, No.1,Bauchi.*Mohammed Hassan, No. 3083,R/Lemo, Bayan gidan Alh. Mo-hammed Nagangare, DalaL.G.A., Kano.

Page 18: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001 19

*Maryam Moh’d Danfulani:Nuhu Alh. Garba,c/o Adamu G. Kulani, NIPOSTService Head Office, |illiri, JiharGombe.*Maryam Moh’d Danfulani:Mohammed Wali GamboNanumawa,Roni L.G.A., Jihar Jigawa.*Maryam Moh’d Danfulani:Ja�afaru Shehu Dattijo,Public Toilet & Bathroom, {ofar�Yan]aka, Batsari Road, TasharBatsari, Katsina.*Maryam Moh’d Danfulani:Malama Lami (English Dept.),da Hafsat (S/S Dept.), Govern-ment College, Kano.*Maryam Moh’d Danfulani:Gali Wada Abubakar,NJ 6, Malam Willi Rd., U/Sanusi,Kaduna.*Maryam Moh’d Danfulani:Ahmad Saleh,Zaria Road, Last Bus-stop,Rigasa, Kaduna.*Maryam Moh’d Danfulani:Al-Ameen B. Abdullahi,CB 4, Musawa Road, T/wada,Kaduna.*Maryam Moh’d Danfulani:[ahiru M. Gora II,No. 2, Ham Street, U/Maisamari,Malali, Kaduna.*Maryam Moh’d Danfulani:Auwalu A. Jibir,Sec., Truck Pushers Association,|illiri, |illiri LGA, Jihar Gombe.*Maryam Moh’d Danfulani:Sani Salihu,The Polytechnic (CST), Pre-NDBusiness Admin., PMB 1034,Birnin Kebbi, Jihar Kebbi.*Maryam Moh’d Danfulani:Aminu Abubakar Sadiq,Wikki Film Production & Asso-ciation, B. 33, Jahun Rd., Bauchi.*Maryam Moh’d Danfulani:Hajara Ahmed,Damaturu, Jihar Yobe.*Maryam Moh’d Danfulani:Musbahu Abdullahi |agwaiBichi. Tel.: 064-231244*Maryam Moh’d Danfulani:

Rabiatu Abdul}adir,Lemu Road, Tudun Wada, Zariya,Jihar Kaduna. Tel.: 069-333545*Hauwa Ali Dodo:Namaroko Video Club,Rental, Go-Slow Road,Birnin Kebbi, Shop. No. 12,Jihar Kebbi.*Hauwa Ali Dodo:Fatima Shehu Muhammad,Y59 Gangara/Charanchi Road,Sabon Gari, Kaduna.*Hauwa Ali Dodo:Jamilu Bello Dogarawa,PO Box 1036, Sabon GarinZariya, Jihar Kaduna.*Hauwa Ali Dodo:Ru}hayya Jamilu Muchiya,c/o Jamilu Bello Dogarawa, POBox 1036, S/Gari, Zariya, JiharKaduna.*Hauwa Ali Dodo:Ibrahim Muh�d Kamilu

Dogarawa,c/o Muh�d Bakiru Mu�azu, His-tory Dept., A.B.U., Zaria, JiharKaduna.*Hauwa Ali Dodo:Hajiya Jummai Umar,Charanchi Road, Sabon Gari,Kaduna.*Hauwa Ali Dodo:Alh. Sabi�u K.K.,Nagwamatse Crescent, SabonGari, PO Box 160, Kontagora,Jihar Neja.*Hauwa Ali Dodo:Abubakar L. Muhammad Kubauda Zainab Al-Amin Hayatu,c/o Lawal Muhammad Kubau,Ministry of Works and Trans-port Headquarters, PMB 2023,Kaduna.*Hauwa Ali Dodo:Hajiya AsabePrimary Health Centre, Gombe

Local Govt. Secretariat, Gombe,Jihar Gombe.*Hauwa Ali Dodo:Yerima Uba Ibrahim IbinMika�ilo Erena,Soil Science Dept., School ofAgric. And Agric Tech., FederalUniversity of Technology, P.M.B65, Minna, Jihar Neja E-mail: [email protected]*Jamila Haruna Yakasai:Usman Musa(Ba adireshi)*Hindatu Bashir:Isa Shu�aibu Abbas,Furodusan fim ]in Rigar �Yanci,Fhauzy Communications Ltd.,No. 4, State Lowcost, behind Sa-vannah Hospital, Gombe. Tel.:072-222059*Hindatu Bashir:Ja�afar Faggo, Shira L.G,Jihar Bauchi.

GASA TA 10

Wanene wannan?Wannan ]an yaron da kuke gani, ba yaro ba ne a yau. Magidanci ne. Domin kuwa an ]aukiwannan hoto nasa ne kimanin shekaru 30 da suka wuce, lokacin yana }arami.

Jarumin finafinai ne da dama a yau, kuma furodusa/darakta.

Satar amsa: La}anin sunansa ya yi kama da na wani mashahurin ]an siyasa marigayi. KumaKano yake!

Wanene shi? Sai a rubuto da sauri a gaya mana.

Page 19: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

Fati Mohammed, sanye da ‘ture-ka-ga-tsiya,’ tare da Sani Musa (Mai Iska) a wurin walimar aurensu

20

Jarumar da kowa ke so ta auri Sani Musa (Mai Iska). A Kano, �yan zamani ba su ta~a ganintaron biki irin wannan ba. ASHAFA MURNAI BARKIYA ya shaida, kuma ga rahotonsa...-----------------------------------------------------------------------------------------------------------

ABU biyu ne suka fi dacewa a misalta dayawan jama�ar da suka hallara a ]aurinauren shahararriyar �yar wasan fim FatiMohammed da jarumin fim Sani Musa(Mai Iska). Ko dai a kwatanta taron da

jama�ar da kan taru don cin kasuwar garin [andume dake Jihar Katsina lokacin kaka, ko kuma a misalta shida taron gangamin jam�iyyar siyasa (wato convention).Duk yadda za mu kwatanta yawan jama�ar, to mafisau}i shi ne mu fa]i yadda mutane da dama suka

fassara taron: �Ba a ta~a yin taron ]aurin auren da yayi jama�a a nan Kano ba kamar na Fati�. Wannan itace fassarar mafi yawan wa]anda suka tofa albarkacinbakinsu kan irin yawan ]an�adam da aka gani a wurin]aurin auren.

Da misalin }arfe 10:03 na wannan mhummiyar ranata Lahadi, 16 ga Yuli, 2001 ne aka shafa fatiha, ammatun }arfe 9 na safe layin gidan su amaryar ya ]inkema}il da jama�a. Baya ga masu tafiya a }asa, motocisun yi ta shiga da ba}i wa]anda suka zo daga wasu

Page 20: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

garuruwan da ke jihohin dasuka ha]a da Kaduna,Bauchi, Katsina, Sakkwato,Zamfara, Jigawa da Yobe.Wasu kuwa musamman dagaKaduna sun je Kano tun�yan kwanaki kafin ranar]aurin auren.

Ba layin su Fati ka]ai ba,dukkan layukan da kema}wabtaka da gidansu ta}usurwoyi hu]u duk ma}aresuke da jama�a. Yayin dawasu ke }ara dannawa cikinjama�a, wasu kuma }o}arinfita suke don neman sau}incunkoso tun kafin a ]auraaure.

Masu baburan aca~a kuwa,babu irin gangancin da ba suyi a wurin ba. Su kansudirebobin motoci sun yi tawalankeluwa da motoci,suna ]auke da jama�a a cikida kuma saman rufinmotocin nasu. Babu abin dakake ji sai �Al}wari ne!�Wannan wani kirari ne damasu sha�awar kallon}wallon }afa ke yi wa Raul,fitaccen ]an wasan }ungiyarReal Madrid ta }asar Spain.Kirarin ya tashi daga kanRaul ya koma kan Fati Mo-hammed tunda ta yi watawa}a sanye da jersy mai

Mahalarta daurin auren ... a kofar gidan su amarya

Angon Fati, Sani Musa (Mai Iska)

wa}a ne a cikin wani fim maisuna Zullumi.

Har ila yau, duk wani ]an

aca~ar da ya yi gangancin daya wuce hankalin mai kallo,sai ka ji masoyan Fati na yimasa irin kirarin da ake yimata a gidajen sinima,�Wanda ya iya ya huta!�

Saboda yawan taron, dawuya a ce ga wani ]an wasawanda bai je wurin ba, sai daiwanda idon mutum bai ganiba. Dukkan �yan wasan dasuka je wurin kuwa, sun shawahala matu}a kafin su fitadaga cikin taron. Fitattundaraktoci irin su TijjaniIbrahim da Hafizu Bello basu sha wahala ba; Allah Yarufa masu asiri suna cikinmutanen ~oye, amma da sunyaba wa aya za}inta.

Jarumi Sani Musa (Danja)yana ]aya daga cikinwa]anda suka kusa fita dagahayyacinsu saboda yawanjama�ar da ke son ta~a shi.Sai da ta kai ga an fasa masagilashin mota na gaba dakuma gilashin saman rufinmotar tasa. A }arshe daiabokinsa Yakubu Muham-mad ne ya fitar da motar, shikuma aka fitar da shi da kyar.

Ango Sani Musa (MaiIska) ya zo wurin ]aurinauren cikin wata mota maikama da �Jeep,� motar kuwatana tare da sojoji �yanrakiya, wani har a samanmotar. Sani ya fito daga cikinmotar amma kuma ya fitadaga hayyacinsa. Sabodayawan jama�a sai da ta kaian ~oye shi cikin harabargidan wani jami�in ]an sandamai suna Alhaji Rabi�u Dayi.Karnukan da ke tsaye a }ofargidan suna haushi, dole ta sasuka shige cikin gida da sukaga abin ya fi }arfinsu.

Ganin za a yi wa mai gidanta�adi, sai aka fito da angoaka biyo layi da shi, wasumajiya }arfi suna ri}e da shi.Jama�a kowa wanda duk yasami damar isa gare shi, kodai ya ta~a shi, ko ya ja masariga ko kuma ya dankwafarmasa da kai. Haka aka fitarda shi a galabaice.

Tauraron Zazzagawa,Galin Money, da mawa}i

lamba 7 irin ta }ungiyar RealMarid kuma lambar da Raulke sanyawa. Ta yi wannan

21

Ko dai a kwatanta taron da jama’ar da kan taru don cin kasuwar garinDandume da ke Jihar Katsina lokacin kaka, ko kuma a misalta shi da taron

gangamin jam’iyyar siyasa (wato convention).

AUREN FATI MOH’D

ABU biyu ne suka fi dacewaa misalta da yawan jama�arda suka hallara a ]aurin aurenshahararriyar �yar wasan fimFati Mohammed da jaruminfim Sani Musa (Mai Iska). Ko

Page 21: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 200122

Wasu daga cikin ’yan kungiyar masoyan Fati, sanye da riguna masu dauke darubutun “Sai Fati Zubaina”. Ga shugabansu nan Shehu Sani a tsakiya

Zaratan ’yan Hisba, dauke da makamai lasifikoki, a bayan gidan su Fati

Musbahu M. Ahmad duk sunwahala matu}a kafin su ganotiti. Sai da ta kai yara sun haurufin motar da ke ]auke daMusbahu har aka kai ga ~allamata bomfa, wani abin da yajanyo }arin cunkoso wurinfitowa bakin titin kuwa sun]auki lokaci mai tsawo kafinsu sami bu]ewar hanya suwuce.

Da yawa daga cikin matasasun ]ugunzuma zuwa gidansu angon bayan an gama]aurin aure. Tafiya cekimanin kilomita ]aya darabi daga gidan su amaryarzuwa gidan su angon. Ammahaka dandazon yara damatasa suka ri}a takawasuna nufa can. Ba wanda keso a yi wani abin kallo a bashi labari. Su ma masubabura sun yi jerin gwanoduk suka ]ungunzuma zuwacan. Wannan ya sa unguwartasu ta koma tamkar wata �yar}aramar kasuwa.

Matan aure kuwa sabodaal�ajabin jama�ar da sukegani sai fitowa suke yi sunale}e. Wasu da hijabi kolullu~i, wasu ko babu komaia kansu.

�Yan Hisbasun taka wa�yan fimburki

A YUN{URIN da sukayi na hana yin ki]an}oroso a }ofar gidan

su amarya, zaratan �yanBaberiya da kuma yara �yan}ababa sun firfito sunahailala. Da misalin }arfe12:50 ne �yan Hisbar suka yijerin fareti daga makarantarfiramare ta Kurna suka doshigidan su Fati.

Babu irin makamin da baa je da shi wannan wuri ba.Takubba, adduna, wu}a}e,

falankan katako, faskarenitace, sanduna da gorori,duwatsu, kai har da ~angorin}asa duk ~angarorin biyu sunbaje kolinsu a wannan wuri.Tun farkon zuwan �yanHizba ba su da]e ba aka farajifarsu da duwatsu. Wannanbai sa sun mayar da martani

ba, sai dai kabbara kawaisuke yi, wanda aka samukuwa sai ya girgije.

An ]au tsawon lokaci anata}addama a tsaye carko-carko kafin abin ya yi zafi.Maka]a kuwa da suka ga sa-gudu, sai suka arce. Wannanne ya sa �yan }ungiyar ta

Hisba suka sami galabargangunan ki]a har guda uku.

Duk tsawon lokacin da aka]auka ana artabu, ba a yiamfani da makamai sosai ba.Sai dai sun yi ta antaya wajuna ruwan duwatsu da~uraguzai. Unguwar ta cikada dubban �yan kallowa]anda suka kasu biyu �

Sun yi ta antaya wa juna ruwan duwatsu da buraguzai. Unguwar tacika da dubban ’yan kallo wadanda suka kasu biyu – da masu goyon

bayan hana ki]a da kuma masu so a ci gaba da yi.

AUREN FATI MOH’D

Page 22: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

Gungun ’yan acaba, wasu rike da tutocin Fati, suna muzaharar nuna mata kauna

A Sabon Titi, wasu da suka zo kallon biki sun yi cirko-cirko suna juyayi dangane da hanayin Gala da ’yan Hisba suka yi

23

da masu goyon bayan hanaki]a da kuma masu so a cigaba da yi.

Bayan }ura ta lafa, wakilinFim da aka yi abin kanidonsa ya ga samarin sunkwashi wani yaro kace-kacecikin jini wanda aka ceyankansa aka yi. A ~angaren�yan Hisba kuwa, a gabanwakilinmu bayan an gamafa]an aka kawo mutane ukuda aka ji wa ciwo aka sanyamasu magani a wani kemisda ke bakin titi. Wani ]an}ungiyar tasu guda ]ayakuwa, an garzaya da shi waniwurin bayan da suka fahimciraunin da ya samu yata�azzara. Haka dai bayankammala rikicin da yakwashi kusan sa�a ]aya �yanHisba suka fito ri}e damakamansu suna tafe sunakabbara. Daga nan kumasuka dawo inda suka fara yinsansani da kafa tuta.

Wannan fa]a dai an yi shine ranar ]aurin aure. Da makuma a ranar jajibirin auren�yan Hisbar sun sami galabarhana bikin ajo (�Gala�) da akashirya yi a filin wasa na�{ofar Mata Sports IndoorHall.� A can ma da misalin}arfe 1:30 suka dira wurin.Suna zuwa ba su yi wata-wata ba sai suka ri}a zagayarufaffen filin wasan.

Lokacin da suka isa wurin,ba a fara shiga ba kuma~ur~ushin jama�ar da suka jefilin wasan domin halartargangamin da aka yi na ingizaMuhammed Abubakar Rimikan tsayawa takararshugabancin }asar nan ba sugama watsewa a wurin ba.Zaratan �yan Hisba sun yi takai da kawo kuma sunazazzaune a wurin.

Daidai lokacin da suka isafilin wasan na {ofar Mata,an yi dace babban abokinango, sarkin rawa IdrisShu�aibu (Lilisco), tare daAhmed Kabara suna wurindon ganin yadda akegudanar da shirye-shirye.Lilisco ya same su ya yi masu

bayanin abin da za a yi abikin. Bayan Lilisco ya barowurinsu ransa a ~ace, wakilinmujallar Fim ya tare shi donjin yadda suka kwashe.

Abokin na ango ya shaidacewa ya tsaya wurin �yanHisba shi da Ahmed Kabarainda suka nuna masu

takardar da ke ]auke dajadawalin abin da za a yi awurin bikin. Ya kuma shaidacewa ya nemi su na]a wakilaidaga cikinsu wa]anda za sushiga zauren bikin �Gala�don ganin yadda abin zaikasance. �Wurin mata daban,

su ma maza wajensu daban.Idan kun ga abin da ya sa~asai ku ce ba ku yarda ba�.Haka Lilisco ya shaida wa�yan Hisba.

Wannan duk bai sa sungamsu da bayanan da aka yimasu ba. Tilas Idris Lilisco

(Lilisco) ya nemi (’yan Hisba) su nada wakilai daga cikinsu wadanda za su shigazauren bikin ‘Gala’ don ganin yadda abin zai kasance. “Wurin mata daban, su ma

maza wajensu daban. Idan kun ga abin da ya saba sai ku ce ba ku yarda ba”...Wannan duk bai sa sun gamsu da bayanan da aka yi masu ba.

Page 23: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

Tawagar kungiyar ’yan wasan kwaikwayo na Jihar Katsina a krkashin jagorancin Alh.Sani Mande Dutsin-ma (na hudu daga dama, sanye da tabarau, sun zo bikin

AUREN FATI MOH’D

Ba Galin Money ne kadai Bazazzagin da ya je wurindaurin auren ba. A nan wani mai wasa da garma ne

24

da Kabara suka ha}ura da�yan Hisba. Da ma su �yanHisbar ba su yi masukyakkyawar tarba ba.Lokacin da suka tunkare susai suka fara sanarwar cewa�ga manya-manyanshai]anun nan sun faraisowa,� inji Liliso.

Hisba, wadda }ungiya ceda ke sa ido don ganin anabin dokokin Shari�arMusulunci sau da }afawacce aka }addamar a Kano,sun yi ta kabbarori sunala�antar gwamnati da kumataron Gala ]in, suna:

�Allahu Akbar! AllahuAkbar!

Ba ma son a yi Gala,In an ce za a yi,Ana gwabza arangama.Ina soja?Sun gudu!Ina �yan sanda suke?Suma duk sun gudu!SSS? Sun gudu!�Bayan wannan wa}ar da

suka yi ta maimaitawa ta ratsasu, sai wani ya sake yi masuhu]ubar bankwana da gida,wai ko da ta Allah za takasance a kansu. Ya jaddadacewa �Da mu bari a yi Gala,gara duk mu mutu!�

Bayan nan kuma sai yagabatar da wani dattijowanda mai gabatarwar yabayyana da cewa tsohon sojane: �Kaftin Usman mai ritayawanda ya yi arangama da

Ujukwu, ya ga uwar Ujukwu,ya ga uban Ujukwu�.Dattijon, wanda a bisadukkan alamu ya zarceshekara sittin a duniya, ya yikakkausan kalamai gawa]anda ke goyon bayan

Gala da kuma gwamnati.Bayan ya gama jawabinsa,

sai ya rera wata }asidawadda sauran �yan Hisbasuka ri}a yi wa amshi kamarhaka: �Allah Shi ne ya woshari�a mu kau muka goyi

bayanta�. Da ma kafin yafara jawabi sai da mai gabatarda shi ya yi wani zazzafanjawabi, yana, �Wallahi,wallahi, duk wanda ya zagi�yan Hisba, ko ya zagi Hisba,wallahi wallahi ya zamakafiri.� Ya kuma nuna cewa}ungiyar Hisba ba za ta sakeyarda a yi amfani da �{ofarMata Sports Complex� donyin wani wasa ba, �Sai famasaba}ar Al}ur�ani kowani taron da ya shafiaddinin Musulunci�. Bayannan kuma sun ci gaba da yinkai-da-kawo a jikin harabarginin suna zanzan, wasuzaratan kuma na biye da susuna fesa masu ruwan sanyi.Su dai wa]annan �yan Hisbada suka mamaye filin wasa,ba su ]auke da makamai.

A duk tsawon lokacin dasuka ]auka a wurin, jami�antsaro da suka ha]a da �yansandan dawaki, duk sunatsaye cirko-cirko suna kallo.Da lokacin sallar La�asar yayi sai zaratan Hisbar sukakasu. Wasu suka tafi suka yisalla, wasu kuma suka cigaba da gadin filin wasan.Ana cikin wannan hali ne�yan kallo suka fara halartarwurin tare da wasu �yan wasa,fitaccen jarumi Tahir Faggeya zo wurin amma bai da]eba ya kama gabansa bayanjama�a sun zagaye shi ana tayi masa kirari.

Sai dai kuma an ]an so atashi hai}an a keta ta cikin�yan Hiszbar. Shi maShu�aibu Lawan (Kumurci)ya yi ta yawo a cikinfarfajiyar filin, su kumadandazon yara na biye da shikamar }uda. A }arshe dai ]anwasan ya wuce ta cikinsu tareda yara masu biye da shi. Suma JJazuli {azaza da TijjaniAsase, wa]anda dukkansubasawa ne, sun je wurin.

Ganin halin da ake ciki awancan lokaci, sai aka }i kai�yan wasa a wurin. Da aka]auko su daga ofishin HRBda ke Tarauni, sai akakarkatar da su zuwa gidansinima na Marhaba. Can nesuka yi zaman jimamin abinda ya faru. Daga bisani kumaAlhaji Ibrahim Mandawariya yi masu ta}aitaccenbayanin janye bikin Gala.Daga nan kowa ya watse.

Page 24: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

Amarya da ango ... cike da farin ciki a wurin walima

Dukkan }o}arin da aka yina yin Gala a barikin sojojina Bukavu ya ci tura domina gaban wakilin mujallar Fimwani jami�in soja ya zo yashaida wa mai kafa tantinrumfar ba}i cewa, �Sai dai kuyi ha}uri saboda mun samilabari wata }ungiya ta �yanHisba ta ce za ta kawo makuhari idan kun fita daga nancikin barikinmu�.

Bisa ga wannan dalili nejami�in sojan ya ba suha}urin rashin yin Gala. Yakuma ce, �GOC zai zo nanranar Laraba, ka ga idan ya jian yi fa]a kusa da bariki saiya fasa zuwa�. Haka ya fa]iwa]annan kalamai cikinharshen Turanci.

Dangane da hana bikinGala, jama�a da dama ba suji da]in abin da �yan Hisbasuka yi ba, amma kuma dadama wasu sun goyibayansu. Wani matashi maisuna Abdurrahaman JafarFago ya shaida wa mujallarnan cewa, �Wallahimusamman don mu kalliGala muka zo daga Ibadan.Gaskiya ni dai ban ji da]inhana Gala da aka yi ba�.Abdurrahaman ya }ara dacewa ga shi a }auyen Lamereyake zaune da ke cikin JiharOsun. Ya kuma ce sun shigowata mota ne mai lambarJihar Bauchi 222 SHR.

Wasu kuma da aka zantada su, tambaya suka yi kandalilin da ya sa su �yan Hisbaba su hana taron da aka yi natarbar Rimi ba, taron damutane suka ce, �An yi taciko mata daga garuruwadaban-daban aka gwamutsua filin wasa.� Wasu kumarantsuwa suka yi cewa ranarda ake ki]an }oroso a }ofargidan Mamman Koguna,kuma maka]a na ta cashewamatan aure da �yan mata narawa. Koguna dai yanazaune ne a bayan gidanSarkin Kano kuma shi ke dakamfanin nan mai sunaKoguna and |a~ura.

�Me ya sa kwanan baya da

sun yi suna ne shi ya sa akeyi masu haka. �Ni na ga indaakai bukukuwa amma �yanHisba ba su je ba. Za ka gagidajen manyan masu ku]ian yi bukukuwa a kai har shabiyun dare ana ka]e-ka]eamma babu abin da ya faru�.Dalilin wannan, inji HajiyaUmma, shi ne don �yan fimba su da �yanci.

Ita kuwa wata mata maisuna Gaje Shehu Yakasai,cewa ta yi ita ba �yar fim bace, amma tana sha�awar fim.A tata fahimtar, cewa ta yi,�Idan Shari�a ce ai an}addamar da ita a Kanoamma ba abin da aka fasa.�Yan fim ai su ma wa�azi nesuke yi. Yawanci ma yanzuba a sauraron wa�azi ammaza ka ga manya, tsofaffi dayara maza da mata sun zaunasuna kallon wasa�.

�Ko a Makka ba a hanabiki. Kuma yau ]in nan aitaron PDP aka je tare da mataan gwamutsu. Bikinmu kuwaai an shirya za a ware wurinmata daban. To me ya sa �yanHisba ba su je taron PDP ba?�

maka]a sukacashe a gidanA b a c h a ,lokacin da]ansa ya yiaure, �yanHisba ba su jesun hana ba?�Tambayar dawani kenan yayi wa wakilinmujallar Fimlokacin da akatambaye shikan cewa su�yan Hisbasuna hana dukwani taro neda akegwamutsuwatsakanin mazada mata.

H a j i y aUmma Ali,w a d d afurodusa ce, tanuna cewadon �yan fim

Ra�ayin Hajiya Amina Garbakenan, wadda ke fitowa amatsayin uwa a cikinfinafinai. Ta }ara da cewa,�Ba mu so a zubar da jinisaboda �yan wasan fim. Shiya sa muka ha}ura.�

Walima a Otal]in Daula

DUK da cewa ba a samidamar gudanar dawasu shagulgula a

bikin Fati Mohammed ba, aranar Asabar, wato daren ]au-rin aure, an yi shagalin �Spin-sters Night� a otal ]in Daulada ke Kano. Da yake rana ceta gwangwajewar �yan mata,abin ya nuna haka ganin irinyawan �yan matan da sukahalarci wurin daga garuruwadaban-daban.

An dai fara gabatar daka]e-ka]e da wa}e-wa}e tunkafin a fara gudanar dashirye-shiryen taron. �Yanwasa kuwa wurin tamkar anawani taron }ungiya ne. Maza

da mata, kai ha]a da dattajaiirin su Alhaji Isa Ja daBalaraba Ramat Yakubu daHajiya Umma Ali, wa]andafurodusoshi ne, sun hallara.

Da }arfe 9:05 ne zabiyaRabi Mustapha ta fara rerawa}ar fim ]in �Yanci, shikuma gwanin ki]a Muntari{wanzuma yana yi mataki]a. Bayan ta gama wannanwa}a, sai kuma Rabi ta zarceda wa}ar �Soyayya Ruwan{auna�.

Lokacin da ta fara wannanwa}a sai jama�ar da ke wajensuka maido hankulansu zuwashiga cikin ]akin bikin.Kafin ka ce kwabo kuwamaza da mata suka cikawajen, ana ta gwalangwaso.Ita kuma Rabi Mustapha saita koma wa}ar �GidanDuniya Malam Ba Namu NeBa�.

Bayan ta gama wannanwa}a, sai fitaccen mawa}infim, Mudassir {asim, yashigo ]akin. Bai wani ~atalokaci ba kuwa sai ya amshiRabi. Nan fa ya fara yin

AUREN FATI MOH’D

25

Gala AKaduna

A ranar Asabar, 29 ga Yuli,kwana ]aya bayan an somabuga mujallar Fim ta wannanwatan, aka shirya za a yi bikinGala don taya su Fati Moh�dda Sani Musa murna.

An shirya yin bikin a ]ayadaga cikin filayen wasannina garin na Gwamna.A Kaduna, babu �yan Hisba,domin ba a fara aiwatar daShari�a ba. Don haka �yan

fim sun gwangwaje sonransu. �Yan Hisbar Kano saidai suka ji labari, suna cizonyatsa.Idan akwai wani abin fa]i nabikin, za ku ji a watan gobe.

Page 25: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

Ta yanka kek ...

wa}ar, �Na Ga fa Duk AikiKuke,� wadda Biba ke yi acikin fim ]in Zarge. Yanafarawa kuwa sai Biba ta fitocaraf ta tsaya a gabansa tanarawa. Jama�a kuwa suka yi tashe}a mata ruwan ku]i.

Dalilin wa}a ya kwashiMudassir {asim inda yazarce wa}ar �Gari Ya Waye�ta cikin fim ]in Nagari. Aiyana farawa sai shau}inwa}ar ya ]ebi furodusan fim]in, Auwalu MohammedSabo, ya yi zumbur ya mi}etsaye. Can ya fara rawa, sukaci gaba da yin wa}ar shi daBiba. Auwalu dai a wurin haririn �mutuwar� da HamisuLami]o Iyan-Tama ya yi acikin fim ]in Nagari shi maya yi.

Shi ma Madugu-uban-tafiya, Ibrahim Mandawari,ya fito ya yi rawa lokacin daMuntari Kwanzuma ke ki]ashi kuma Mudassir Kasimyake wa}ar �BalbalinBaliyo.� Mnadawari shi maya sa ruwan ku]i.

An share kuma an katallesosai lokacin da Mudassir kewa}ar �Aiki ya yi Kyau� tacikin Sartse na 1, da kumawa}ar �Kawo Mangwaro.�

Daidai }arfe 9:55 ne angoSani ya shigo tare daamaryarsa Fati Mohammed.Kowannensu ya }ure akwati,sai she}i yake yi. Sani yanasanye da farin boyal mai]aukar ido da kuma hulazanna bukar. Ita kuma Fati tasako tsanwar boyal maiwal}iya a cikin haske dakuma farin ]ankwalin da tayi wa ]aurin gwaggwaro ko�ture-ka-ga-tsiya.�

Bayan sun zauna, sai akakira babbar }awa, HajiyaHafsa Yahaya (Yayar Zango)ta zauna kusa da amarya.Babban abokin ango, IdrisShu�aibu (Lilisco) shi ma akakira shi ya zauna gefen ango.Daga nan kuma sai aka kiraiyayen fim mata, HajiyaBalaraba Ramat ta zaunagaban babban teburi kusa daamarya. A ~angaren mazakuwa Mandawari ne daAuwalu Mohammed Saboaka kira suka zauna. Ankuma kira }awar amaryaAbida Mohammed da HajiyaUmma Ali. �Yan fim kumasun ha]u; abu namu, kura da

... Ta ta ba shi a baki ...

... Shi ma ya ba ta a baki! Balaraba Ramat ce rike da makirfo

AUREN FATI MOH’D

26

Page 26: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

Furodusar Sai A Lahira..., Hajiya Balaraba Ramat Yakubu, da furodusar Kaddara TaRiga Fata, Hajiya Umma Ali, su ma suna wurin walimar

kallabin kitse. Kowa ka ganiransa ya yi fari. Bikin ba naFati da Sani ka]ai ba ne, a�ana kowa da kowa ne.

{arfe 10:07 ne aka faraabin da ya kai �yan biki.Bayan dattijo Alhaji Isa Jaya bu]e taro da addu�a, saiLilisco ya yi ta}aitaccenjawabi. A jawabin da ya yi,ya bai wa jama�a ha}uri narashin gudanar da bikinGala.

Lokacin da RabiMustapha ke }o}arin farawa}ar �Ki Yarda Da Ni,� ansami ]an tsaiko har nakimanin minti goma. Ba zatoba tsammani sai wutarlantarkin ]akin ta ]auke.Abin da ya ba jama�a mamakishi ne, a duk yawan otal ]in,]akin da ake bikin ne ka]aiya sami tangar]ar wuta.Bayan an maido wuta Rabita ci gaba da rera wa}ar �KiYarda Da Ni�.

Daga nan jarumin fim AliNuhu da Rabi Mustapha sunyi wa}ar aure. Jama�a kuwasuka yi ta zuba masu nairori.Bayan sun gama kuma saiAhmed S. Nuhu tare da Abidada kuma Hadiza Kabara sukayi wa}ar �Lai Lai LaiLa}anin {auna� ta cikinMujadala 2. Sai dai masu}aunarsu ba su bari masu sonkallonsu sun more ba. Tunba su da]e da farawa ba akabaibaye su ana li}i. Wannanne ya sa Abida da Hadiza ba

su sami damar yin rawar nanmai burge �yan kallo ta cikinfim ]in ba.

�Yan sanda sun yi ta jibgarwani ]an caburos lokacin daya fara kwasar ku]in dafurodusan Badali, Rufa�iNasidi, ya ri}a li}a wa Abida.Baya ga ]an karen dukan daya sha, wani ]an sanda harkaro ya ri}a yi masa da kailokacin da ake ingiza}eyarsa zuwa waje.

Fati Mohammed ta yiwa}arta ta yin bankwana dashirin fim. Wa}ar, maiamshin, �Ya Muhammad,Sunnarka Nake Ta So InRayawa,� ta bai wa jama�ada dama tausayi, har wasumata suka yi ta shar~a kuka.Wa}ar tana cikin shirin MuSha}ata na 3, wanda bai fitoba tukuna.

Kafin a tashi daga bikin,Mandawari ya yi jawabi inda

ya yi kira ga �yan fim mazada mata da su ri}a auren �yanfim �yan�uwansu.

Shi ma Auwalu Moham-med Sabo, ya yi jawabi kantsegumin da mutane ke yi na�yan wasa ba su aure. Ya kafamisalan wa]anda suka yiaure da yawa. A }arshe yayaba wa Sani Mai Iska, ganincewa ya auri �yan wasa matahar guda biyu, Talatu da Fati.

Kowa ya kalli Sani amatsayin jarumin duniya.

Fim: Shu�aibu Idris Lilisco, kana ]aya daga cikin }irjinbiki na wannan aure na Fati da abokinka Sani Musa. Kamaryaya za ka iya kwatanta wannan biki da kuma wannan rana?

Lilisco: Assalamu alaikum wa rahamatul-Lahi Ta�ala wabarakatuhu. Wannan rana ta 15/7/2001, wadda ta fa]o aranar Lahadi, rana ce muhimmiya a wurina, wadda kuma bazan ta~a mantawa da ita ba. Rana ce mai ]imbin tarihi gaal�ummarmu ta Kano wa]anda suke magoya bayanmu. Bayanhaka kuma, a gaskiya wannan rana ce ta kwatantawa ga duk

wani mai harkar fim kama daga furodusa har zuwa ]an wasada ma masu kallon wasannin nan yau da kullum. Domin yausun nuna mana }auna da mutunci da biyayya. Saboda hakaba zan iya kwatanta wannan rana ba sai dai fatar Allah Yamaimaita irinta.

Fim: Za mu so mu san menene matsayinka a wannan tsarina biki. Shin wanene babban abokin ango? Kuma wace cebabbar }awar ango da amarya?

Lilisco: To alhamdu lil-Lahi, a tsarin bikin da muka yi ni

KALLAMU SHU�AIBU ya zanta da babban abokin ango, SHU�AIBU IDRIS (LILISCO)

Bisa izinin hukuma muka shirya Gala

‘Mun shiga cikin dakin da za a yi mun fara bitar abubuwan da za a yi sai kawaimuka ga ’yan Hisba sun kai dari biyar sun zagaye dakin suna “Allahu Akbar! AllahuAkbar!” Ba mu ce masu komai ba, ba su ce mana komai ba. Sai dai sun nuna mana

cewa ba za a yi wannan abu ba.’

AUREN FATI MOH’D

27

Page 27: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

ne sakataren shirye-shiryen bikin baki ]aya. Kuma ni nesakataren kwamitin jin da]i na harkar bikin. Bayan hakakuma ni ne abokin ango na kusa. {awar ango kuwa ita ceYayar Zango.

Fim: To jiya an samu mishkila wadda ta hana a yi bikinGala kamar yadda kuka tsara. Jama�a da dama sun yi juyayinyadda al�amura suka faru. Shin menene musabbabin abin daya faru?

Lilisco: A zahiri wannan abu da ya faru na jiya Asabar, abune da ban ji da]insa ba. Kuma rana ce da zan iya cewa ban jidadinta ba. Amma kuma a zahiri rana ce da �yan kallonmusuka nuna mana so da }auna. Na farko dai, mun samu ainihinshi darakta na �SaniAbacha Stadium� (indaaka yi niyyar gudanar daGalar), mun yi maganada shi, cewa muna sonamfani da wurin dominmurnar auren da wasuabokan sana�armu sukayi, watau Sani Mai Iskada Fati Mohammed,wanda yarjejeniya sukacaje mu ku]i muka biya.Bayan mun biya suntambaye mu ranar da zamu yi bikin muka ceranar Lahadi, a ranar daaka ]aura auren kenan.Da farko dai ranar Asabarmuka nema. Suka ce baza mu samu ba ranarAsabar bayan da sun cesun yarda a Asabar ]inamma suka dawo dagabaya suka ce ba za musamu ba domin wai akwaiwani biki a ranar Asabar]in. Saboda haka mu bari sai ranar Lahadi. Mukayarda muka mayar Lahadin, har mun soma rabontakardun gayyatar a ranar Lahadin, suka dawosuka ce kuma sai dai mu yi jiya Asabar dominranar Lahadin za a soma bikin wasan motsa jikina }asa a Kano kuma a wannan wurin za a yi shi.Muka ha}ura muka dawo muna ba jama�aha}uri muna gaya masu cewa an kuma daworanar Asabar.

Daga nan muka nemi jami�an tsaro. Mun jekowane yanki na �yan sanda � na Gwale, Dala,Jakara da Fagge. Sa�ilin nan mun je BompaiDivision. Daga nan muka wuce wajenkwamishinan �yan sanda muka fa]a masa abinda ya kawo mu. Aka sa muka rubuta takardarneman izini. Bayan mun }are muka cika masatakardar gayyata (I.V.) muka ba shi. Bayan munsamu izini daga wajensa kuma mun nemi a bamu �yan sanda da za su kare da tsare lafiyarjama�a a wajen. Bayan nan mun je wajenmataimakin kwamishinan �yan sanda muka sanarda shi, ya yi godiya, har ma ya nuna mana cewashi ma zai halarci wajen taron ]aurin auren in ya samu hali.

Bayan nan sai muka zauna muka yi shirye-shirye. Kafinlokacin da za mu yi namu taron an yi taron }addamar da Dr.Abubakar Rimi inda aka }addamar da kalandu, katuna dasauransu. Manyan mutane maza da mata daga ko�ina sunhalarci taron. Aka yi aka gama lafiya. Kuma an yamutsatsakanin maza da mata saboda abu ne na siyasa.

Bayan an }are wannan muka zo muka gyara wuri. Bayan

Lilisco (a hagu), suna shawartawa da ango Sani Mai Iska, yayin da amarya ta sa ido

haka mun shiga cikin ]akin da za a yi mun fara bitarabubuwan da za a yi sai kawai muka ga �yan Hisba sun kai]ari biyar sun zagaye ]akin suna �Allahu Akbar! AllahuAkbar!� Ba mu ce masu komai ba, ba su ce mana komai ba.Sai dai sun nuna mana cewa ba za a yi wannan abu ba. Mukaga mu ba mu san dalilin da zai sanya su hana mu yin wannanabu ba.

Saboda haka aka ]ebo jama�a daga kwamitin jin da]in damuka kafa muka ]unguma mu biyar muka je muka shigacikinsu, ana kakkare mu har muka je wajen shugabansu mukanuna masa shirye-shiryenmu gaba ]aya, muka nuna masuga dalilin zuwanmu, ga abin da za mu yi. Kuma abubuwan

nan da za mu yi muna Musulmi ne, kumaba za mu ta~a yarda mu yi wani abin dazai sa~a wa addininmu ba. Abin da kecikin tsarin bikin shi ne: bu]e taro daaddu�a da gabatar da manyan ba}i da�yan wa}o}i kuma rawar da za a yi bagirgiza jiki za a yi ba, kuma ba mata nema za su yi ba. Kuma wajen zaman matadaban yake da na maza a tsarinmu. Mukace su bayar da wakilinsu ko wakilai su saido a kan yadda za mu gabatar da tsarinin ya ga mun sa~a }a�ida su dakatar daabin. Amma abu ya faskara saboda shima manajan wajen saboda ya tsorata yagoyi bayansu.

Allah Ubangiji Ya kare, da an yirigima tsakanin magoya bayanmu da suamma muka ba magoya bayanmu ha}uri.Muka nuna masu murna suka zo taya mukada su tada rigima.

Amma kirana ga shugaban Hisba shine ya zo mu ha]a kai da su domin duk

abu ]aya muke yi. Mu masu fa]akarwa ne, su kuma sunaneman shirya al�umma ne. Saboda haka mu duka Musulmine, su zo mu yi aiki tare. Kuma mu sa}o ya fi isa ta wajenmusaboda yanayin sana�armu.

Fim: Yanzu yaya za ku biya mutanen da suka sayi tikitinshiga ha}}insu?

Lilisco: Za mu shirya Gala a barikin sojoji wajen da ba zaa iya hanawa ba.

Hafsat Yayan ZangoBabbar kawar amarya

AUREN FATI MOH’D

28

Page 28: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001 29

Akwai wata baiwa da Allah ya yi wa FatiDaga UMAR YAHAYA MALUMFASHI (Bankaura)

A YAU, 15 ga Yuli 2001, Allah ubangiji Ya tashe ni lafiya nazo har cikin gidan su Fati, har ]aki. Na halarci ]aurin aure yafi guda dubu a rayuwata, amma ni ban ta~a ganin inda aka

]aura aure a cikin gida a cikin ]aki kuma na �ya mace uwar amaryaba, sai yau.

Na san duk amarya ana ]aura aure ne a zauren ubanta. To ammasaboda ]an�adam ]in da ke wurin, kai ka ce sallar Idi ce ake yi ababban birnin. Mutane kamar daga }asa suke ~ullowa. Sai na komacikin hankalina na natsu, na ce wannan abu ya wuce iya tunanina ni.Wannan yarinya Fati akwai wata baiwa da Ubangiji Ya yi mata tamusamman daban. Don a gaskiya irin mutanen da wannan yarinya tatara zuwa halartar ]aurin aurenta, to Ubangiji ne kawai Ya san yawanwa]annan mutane. Kama mutanen da ke cikin birnin Kano, gefencikin birni ]in, yanzu ni misali tun daga Hotoro na zo. Tsakanin nanda aka ]aura aure na yi imanin za a sami kilomita 22 duk cikin garinKano ne; to iri-irina Allah ka]ai Ya san wa]anda suka zo ]aurinwannan aure.

Abu na biyu shi ne mutanen da ke cikin wannan unguwa sun galamari da bidirin da ba su ta~a ganin irinsa ba. Ka ga akwai yaramatasa masu }arfi a jika Allah da ikonsa ka san shi ]an wasa yana dakwarjini; ina }aunarka sai ka ga an nuna maka }auna. In ba su so kawuce ba ka isa ka wuce ba. To ni yaran nan sai da suka girmama ni dazummar cewa ni bai kamata in tsaya a waje ba. [aukata aka yi akashigar da ni gidan su Fati a ka! Sai ka ce }aramin yaro.

To na biyu an zare mani ku]i daga cikin aljihuna, amma ba zanfa]a maka yawansu ba, amma kuma wallahi ban ji ciwo ba. BillahillaziLa�ilaha Illahuwa ban ji ciwo ba don an zare mani ku]i. Ammawanda ya ji na yafe masa ina kuma yi masa addu�a da ya daina. In

talauci ne ya sanya shi Allah Yaazurta shi. Ka gane? Na je a cikin]akin nan an nuna ni ga iyayentaaka ce, �Wannan mutum shi neya shigar da Fati harkar nan tawasan kwaikwayo.�

Sannan an ]aura wannanaure a gabana. Na ji da]in wannanabu. Ni ina ga ma kamar ni ake yiwa wannan ]aurin auren.Wallahi in da wani abu ne mukeyi na banza ko na fasi}anci, Al-lah ba zai mana haka ba. Ammaabu ake yi butubutumi anaganinmu kamar wasu ibilisai.Amma kowa ya ga a yau in �yarlimamin Kano za a ]aura wa aureiyakar jama�ar da za a gani kenan.Amma sai aka ce a �yar wasa ce.�Yar wasan kwaikwayo kuma.

Umar Yahaya Malumfashi

Ni ]in nan ni ne mujazar shigarta wasan kwaikwayo. Asheko in da abin nan da muke yi akwai illa, da Allah ya tarwatsashi ka ga ba ma armashi. To ni na gode wa Allah. Allah ya barzumunci, ya bayar da zuriya mai albarka tsakanin Fati daSani.

Kuma ina zaune an bayar da sadaki N5,000, lokacin baajalan ba. Wannan gaban idona ya gani. Hasali ma ni ne nakesanar wa ina, �A yi salatin Annabi!� Ni ne san}ira a ranar.

Yadda shirin Sakamako ya haifar da kyakkyawan sakamakoYadda batun aure ya tashi tsakanin Fati da Sani daga yin fim ]in Sakamako

ZA a iya cewa Alh. AbbaUmara, furodusan fim ]inSakamako, mutum ne na

musamman ga auren jaruma FatiMohammed da Sani Musa (MaiIska). Muhimmi ne saboda fim]insa na Sakamako shi ne dalilinha]uwar Fati da Sani a karo nafarko a matsayin tauraruwa datauraron shirin. Ba wai ba su sanjuna kafin wannan ha]uwar ba,a�a, amma dai a ha]u su fito wasakowane a matsayin tauraro kotauraruwar shirin, a Sakamakoaka fara. Daga nan ne suka gasun yi wa juna daidai, kumakamar wasa abin ya zama gaskehar ya kasance sun zama mata damiji a yau.

Alh. Abba Umara

san shi ya san ni, kusa ma da gidana yake a staff quarters� (gidajenma�aikata).

Malam Sambo dai shi ne ya ri}i Fati har ta girma sannan daga bayata taho Kano wajen da take yanzu a hannun wanda Umar ]in ya ceyana zaton ko }ani ne ko kuwa wa ga shi Malam Sambo amma kumamahaifin ita Fatin.

Ya ce cikin ikon Allah, hanyar kasuwanci ta kawo shi Abba nanKano inda yake sayar da motoci har Allah ya ha]a shi da wasuabokai da suka shawarce shi da ya yi fim. Saboda ra�ayin fim ]inHausa da yake da shi ya yarda da shawarar ya zare ku]i kuma samada dubi ]ari shida ya fara jaraba fim mai sun Sakamako, wanda shine sanadiyyar auren Fati da Sani kamar yadda ya ce. �A fim ]inSakamako ne ma su da kansu suna fa]a wa artists �yan�uwansu,suna cewa sanadiyyar fim ]in su na Sakamako shi ne }ulladangantakar soyayyarsu wanda ta kai su ga aure�. Sakamakon hakane su ma suka karrama Abba da matsayin babban ba}o a wajen bikinGalar da ba a samu sukunin gudanarwa ba.

Saboda haka Abba ya ce ya ji da]i}warai gaske. �Kuma a gaskiyaba zan iya kwatanta irin murnata a yau ba, na farko a matsayina nafurodusan da ya yi sanadiyyar asuren nan, na biyu kuma a matsayinana ]an Jihar Yobe da kuma ma�aikaci a }aramar hukumar da jarumarta fito. Saboda haka muna murna da alfahari da wannan yarinya,kamar yadda ita ma take alfahari da jiharmu da garinsu.

�Kuma na ji da]in karramawar da suka yi mani ta hanyar aikawada katunan gayyata sama da talatin. Saboda haka ina yi masu fatanalheri da fatan su ba mara]a kunya, su zauna su yi ha}uri da juna.�

[aya muhimmancin shi Abba ga auren ko kuma Fati shi ne, shiUmara ]in babban ma�aikaci ne a {aramar Hukumar Machina taJihar Yobe, jihar da Fati ta fito kuma ita �yar asalin {aramar HukumarMachina ]in ce. Abba ya san ta, ya san kuma babanta Malam Sambo,wanda abokinsa ne. Kamar yadda ya ce, saninsa da Fati �ba a nanKano ba ne tun a Machina ne, inda nake aiki a }aramar hukuma amatsayin shugaban sashin mulki. Sannan babanta Malam Sambo na

AUREN FATI MOH’D

Page 29: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

1. ’Yan sanda mata a bayan ma’auratan... maganin tsageru

2. Amarya tana rera wakar bankwana... wakar da ke cikin shirin Mu Shakatana 3

3. Amin! Amarya da ango sun tofaaddu’ar fatan alheri da aka yi

4. Tahir Moh’d Fagge tare da su AlasanKwalle a wurin biki

5. Ibrahim mandawari yana jawabi awurin walimar

1 2

3

4

5

AUREN FATI MOH’D

30

Page 30: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

6. Fati tana karbar kyauta daga hannunzabiyar finafinai Rabi Mustapha7. ’Yan mata adon gari ... su RabiMustapha (ta farko a zaune daga hagu)8. Wasu mata mahalarta bikin9. A hagu, shakikiyar kawar Fati ce,Rahinatu Yahaya, wadda ta zo biki dagaKaduna

6

7

8

* FATI Mohammed ba ta~a fitowa a cikin finafinankamfanin �Iyan-Tama� ba? To, ba ita ka]ai ceshahararriyar �yar fim da ba ta ta~a fitowa a wannankamfani ba. Haka ma Hajara Dum~aru... Hauwa AliDodo ma ba ta ta~a fitowa ba, koda yake dai mun jicewa a wannan karo tana cikin Buri.

* Saboda yawan jama�a maza da mata masu son yintozali da Fati a wurin bikin, sai da ta kai an �~oye ta�tare da wasu �yan mata a barikin soja na Bukavu. Wataruwaya ma cewa ta yi sai da aka canza masu wuri zuwagidan wani kanar na soja da ke Nasarawa.

* Tabbas Sani Mai Iska ya kafa tarihi. Baya ga taronjama�ar da aurensu ya ha]a, Sani ya sami cikakkentsaro daga sojoji. Tir}ashi! Zamanin farar hula fa!

* Duk da kururuwa da sanarwa, kai da duk watahayagagar da aka yi ta ya]awa game da auren Fati, anyi wani abin mamaki a Kano. Mun ji cewa fitacciyar�yar wasa Jamila Haruna ba ta san an ]aura auren Fatiba sai ranar Litinin, bayan kwana biyu! Abin ta�ajibikuma shi ne tana cikin Kano kwance. Ka ji babbanbirni ba sa�ar }auye ba.

* An yi wa Umaru da Sani Mo]a sane lokacin damatasa ke ]aga su sama suna wucewa da su ta kanjama�a, su ko suna ta ya}e baki wai ana son su. �An yimasu fafalolo kenan,� inji wani furodusa.

* Wani mai suna Shehu Sani da ke Kan Tudun Dalaya fito a matsayin shugaban }ungiyar masoya Fati.Sun ]inka farar �yar shara sauran �yaran }ungiyarsu.

* Akwai furodusoshin da ba su so Fati ta yi aure ba,wai saboda finafinansu za su ragu. Ba za mu fa]isunansu a yau ba. Mu dai kam mun yi murna!

9

*Ko kun san cewa….

AUREN FATI MOH’D

31

Page 31: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 200132

Wa]anda suka shirya finafinan KARA DA KIYASHI 1&2 da ALHINI 1&2Tel.: 064-667773

Ni, HAJIYA HALIMA ISMA’IL ALMAJIR, ina taya

FATI MOHAMMED DA SANI MUSA (MAI ISKA)

murnar aurensu wanda aka yi a ran 16 ga Yuli, 2001

Allah ya sa a ce

SA{ON TAYA MURNA

Sa Hannun:HAJIYA HALIMA ISMA’IL ALMAJIR

Executive Producer, Kara Da Kiyashi 1&2 da Alhini 1&2

Page 32: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001 33

SA{ON TAYA MURNA

Kamfanin shirya finafinai na Sarauniya yana taya

FATI MOHAMMED (Zubaina) da SANI MUSA (Mai Iska)

murnar aurensu wanda aka yi a ran 16 ga Yuli, 2001

Sa Hannun:AMINU MOHAMMED SABO

Darakta, Sarauniya Films, Kano

Page 33: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

KOLI TRADING COMPANYNo. U.8, Katsina Road by Roundabout, Kaduna

Mu, KOLI TRADING COMPANY, dillalai ne nakowane irin finafinai � na Hausa da na

Kudancin Nijeriya, na }asashen waje dana wasanni kamar }wallon }afa, kokawa

(wato wrestling) � da kuma sababbinkaset-kaset na bidiyo da rediyo, har ma da

na CD.Muna maraba da masu sari da kuma masu

sayen ]ai ]ai.

SAI KUN ZO!A tuntu~e mu aBabban ofishinmu da ke:Lamba U8, Katsina Roadby Roundabout, Kaduna

ko a Reshenmu da ke:Lamba U4, KatsinaRoad, Kaduna

ko kuma ta wayar tarho: 062-241170 ko 062-240228

Sayen nagari, maida ku]i gida!

34

L A B A R A I

Daga ALIYU A. GORA IIa Kaduna

SHUGABAN kamfanin nanna wasannin kwaikwayo da

ke Kaduna, wato �Marhaba Mul-tipurpose and Cultural Troupe,Alhaji [an�azumi Usman (Dafe-Dafe), ya }aryata wata ji-ta-ji-tada aka yi ta ya]awa a Kadunacewa wai an yi tashin hankali maitsanani, wanda har ya kai ga anfarfasa masa mota tare da cinnawa gidan wuta. Sannan kuma waian ji wa mutane da dama ciwotare da yayyaga wa wani ]ansanda kaya. Kuma wai su RabiluMusa (Ibro) da tawagarsa da }yarsuka sha.

[an�azumi ya ce abin da

Ba abin da ya sami Ibro a gidana... cewar shugaban Marhaba

Dan’azumi Usman

kawai ya san ya faru shi ne,sanadiyyar su [an Ibro za su yiwasa a gidan hira na Marhaba dake kusa da Kasuwar Barci aKaduna ranar Asabar, 14 ga Yuli,2001 , �yan kallo sun cika gidanma}il, fiye da kowace rana.Saboda yawan jama�a, �yan kalloba su samun damar ganin su Ibrodaga inda suke. Ya ce kowa}o}arin yake ya samu tsayawainda zai iya ganin wasan. To garinturereniya sai rigima ta tashitsakanin �yan kallo, daga nanfa]a ya tashi, nan da nan kumajami�an tsaro suka shiga tsakanikomai ya daidaita cikin }an}anin

lokaci.[an�azumi ya nuna ~acin rai

matu}a a kan ji-ta-ji-tar da wasuke bazawa, saboda haka yake kiraga jama�a cewa don Allah kowaya maida hankali ga abin kegabansa ba na wani ba. A kanmaganar ji wa wasu ciwo a wajenkuma, wakilinmu ya bincko cewamutum ]aya ne kawai aka ji waciwo daga cikin ma�aikatangidan. Wakilin namu ya ganomutumin, amma sai ya same shiyana ci gaba da aikinsa a bakin}ofar shiga gidan, akasin labarinda ake bayarwa cewamummunan cewo aka ji masa.

SHAHARARREN daraktanfinafinai, Tijjani Ibrahim

Bala, ya ce ya saka �yarsa a harkarfim ne domin ya }ara wa harkarmartaba, kuma ya nuna waduniya cewa wannan sana�a bawula}antacciya ba ce.

Yayin da yake tattaunawa damujallar Fim kwanan baya,daraktan ya ce, �Ganin yadda akemuzanta �yan wasa, musammanmata, shi ya sa na yanke shawararsaka ]iyata wadda kwanan nanta gama karatun sakandare�.

A kwanan baya, babbar �yarTijjani, Fiddausi, ta taka rawa amatsayin �yar wasa a cikin sabonfim ]in Sidiqu, wanda abokinsaBaba Ali ya shirya. FiddausiTijjani Ibrahim ta gama karatu amakarantar sakandaren �yan matata Sani Mainagge da ke Kano.Shi ma Baba Ali ]in, wanda}wararren mai tsara kwalliya nea finafinai, ya sa �yarsa Salma afim ]in.

Tijjani ya yi nuni da cewa abintakaici ne yadda wasu mutane keyi wa �yan fim mata wani irinkallo. �Shi ya sa domin mu nunawa jama�a cewa ba fa karuwanciba ne, sai muka fara saka�ya�yanmu,� inji shi. �To ka ga aiidan harkar banza ce, ba zankwashi �ya�yana ba in saka su

cikin harkar banza�. Mahaifin na Fiddausi ya

shaida wa Fim cewa, �Tunda tasami seven credits da passes biyu,kwanan nan za mu yi }o}ari tawuce jami�a domin yin digiri kan

Tijjani Ibrahim

fannin magunguna (medicine) kokuma fannin sarrafa inji mai}wa}walwa (computer sci-ence).�

A }arshe daraktan ya yi ro}ocewa ya kamata jama�a su fahimci�su fa �yan wasa mata ba su dawani bambanci da mata masu fitasuna aikin banki, aikin asibiti, kona sauran ofisoshi�. Tunda kuma

TJ ya fa]i dalilin sa �yarsa a fimal�umma ba su tsangwamarwa]annan mata, sai Tijjani

Ibrahim ya yi ro}o da a dainatsangwamar mata �yan wasa.

Page 34: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001 35

L A B A R A I

Daga SANI MUHAMMEDSANI, a Jos

HA[IN kai! Ha]in Kai!!Ha]in Kai!!! Ko�ina ana

neman ha]in kai, wasu wurarenakan samu ya kuma tabbata, wanilokacin ya kan gagara samuwa,ko da an samu tabbata sai an samumasu kushe yadda za a zartar dalamarin, ya Allah akwai dalilinkushewar ko babu.

Dangane da umurnin da{ungiyar Masu Shirya Finafinaita Arewa (AFPAN) ta yi a tarona biyu a Katsina, cewa kowacejiha ta je ta kafa reshe na wannan}ungiyar a jiharta, a Jihar Filato,wacce �yan jihar a da suke ganinta fi ko�ina rikici da rashin ha]inkai har ma da munafince-munafince, a yanzu an fara samuncikakken ha]in kai wanda ba ata~a zaton za a samu irinsa ba.

A hirar da wakilinmu na Josya yi da shugaban }ungiyar najihar, Alhaji Waziri Zayyanu, yace, a da an ]ebo abin ne da yawa,inda �muka ha]a furodusoshi,mawa}a, �yan rawa, marubuta dakusan duk ~angarorin da sukeha]uwa su shirya fim. Amma ayanzu mun ]an rage abin, inda

muka sake tsuke bakinal�amuran, muka mai dahankalinmu kan ainihinfurodusoshi, wa]anda sukashirya fim kawai. Ba wai munzubar da sauran ba ne, a�a, muna}o}orin ha]a kansu, mu kumataimaka masu domin mu samu ci

kafa }ungiyoyi amma abin ya ri}afaskara, �a yanzu muna iya cewabayan (}ungiyar )Filmmakers taKano da kuma Kaduna State FilmProducers Association, ArewaFilm Producers Association ofNigieria reshen Jihar Filato shine na uku�.

Shugaban furodusoshin Filato]in ya ce, �A yanzu }o}ari mukeyi mu ga mun taimaka wa na }asada mu, tunda a da za mu iya cewatsoron su zo su nemi mu ]antaimako masu suke yi, ammayanzu da yake ana zama a yicu]anya da juna, a da wa]andasuke ganin ba za su saurare su basai ga shi suna zama tare�.

Ya ce rashen Filato na}ungiyar ya sa gaba ne wajenganin an inganta finafinan da zasu dinga fitowa daga jihar, tahanyar samar da ingantaccenlabari, ba da umurni na kanshifitowa a cikin shirin, ya zamanaidan aka nuna mutum da ka ganshi ka san cewa da gaske yake yiba da wasa ba.

�Hanyar da muka bi wajenganin mun cimma burinmu shine darasin da muke koyarwa aranakun taronmu wanda muke yisati biyu-biyu, mukan koyar daayyukan da mutum zai yi takowane ~angaren shirin fim�.

Wani daga cikin mahalarta

Furodusoshin Jihar Filato sun fara ha]a kai doninganta harkar fim wannan taron ya ta~a cewa shi

wallahi ko ku]i zai iya biyadomin ya dinga halartar taronsaboda a gaskiya yana koyonabin da bai ta~a zaton zai sani baa harkar shirin fim.

Wani kuma ya ce shi babu abinda zai ce wa shugabannin na jihailla Allah Ya saka masu da alheri.

gaban jihar.� Waziri ya ce duk da cewa

reshen jihar shi ne na baya-bayada aka kafa, kuma musammanma da yake wasu sun yi }o}arin

Waziri Zayyanu

...Sun kai masa hari na biyu!

Daga SANI MUHAMMEDSANI, a Jos

AN san cikin garin Jos dazaman lafiya da kwanciyar

hankali, ba ma cikin garin kawaiba har ma da kewayensa. Shi yasa ake yi wa jihar la}ani da Homeof Peace and Tourism, wato gidanzaman lafiya da yawon bu]eidanu.

A �yan kwanakin nan idan akatambayi ]an wasa Ali Nuhu, zaiiya }aryata wannan la}ani dominsau biyu dai cikin sati biyu �yanfashi suna ritsawa da shi a cikinwatan Yuni da ya wuce. Munkawo maku rahoton na farkon amujallar Fim da ta gabata.

{arin bayani dai shi ne a harina farko da �yan fashi suka kaiwa su Ali Nuhu da Aminu A.Shariff (Momo) a otal ]in �El-Debison� da ke kusa da unguwargidajen manyan ma�aikatan

�Yan fashi ba su }yale Ali ba

Jami�ar Jos kusa da tashar hanyarBauchi, sun }waci ku]i a hannunAli, wanda aka ce yawansu yawuce naira dubu hamsin, kumasun ]a]]aure Aminu Momoh daigiyar tarho.

Hari na biyu aka kai wa AliNuhu, ya ritsa da jarumin ne akamfanin �Lenscope Media,� indaya je don ya tace sabon fim ]insa{udiri.

A harin, an ce ~arayin sun zoneman Sani Mu�azu ne, shugabankamfanin na �Lenscope Media�,saboda a cewarsu sun ji labarinya kar~o naira miliyan ]aya abanki, kuma suna zaton ya kawonan ofishin ne. Cikin ikon Allah,Sani ba ya ofishin sai Ali da

Isma�il Isyaku, da kuma shi maitace finafinai a kamfanin, Wole.

Wata }wa}}warar majiya tashaida wa Fim cewa �yan fim ]insun sha bugu, aka kwashe cinikinkamfanin, aka kuma }waceagogon hannun Ali.

Dalilin da ya sa kenan koshakka babu duk da yake Ali baiyi niyyar barin Jos ba, tilas yabari bai gama aikin ba.

Allah Ya ya tsare mu dagasharrin da �yan fashi ke kawowa �yan fim a wurare daban-daban.

Jos ba ta saba ganin irinwannan abin tashin hankali ba,ga shi kuma }addara ta sa an yisau biyu. Allah Ya kiyaye kumaAllah Ya mayar masu da abin daaka }wace masu.Ali Nuhu

Daga MOHAMMED NASIR,a Kano

KWANAN baya wasufurodusoshin Kano masu

taurin bashi sun sami kansu cikinwani abin takaici. Hakan kuwaya faru ne sakamakon kwancemasu zannuwa da wani Bayarabemai suna Ojo ya yi. Ojo, wandasananne ne a kasuwar finafinai,shi ne yake buga mafi yawankwalayen kaset da furodusoshike sayar wa dillalan kaset. Bakaset na bidiyo ka]ai ba, har nawa}e-wa}en da ake bugawa anasaurare a rikoda duk Ojo ne kebuga su. Akan ba shi kwangilar

Ojo ya yi wafurodusoshidirar mikiya

Page 35: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

L A B A R A I

36

ne a cikin tunanin cewa dukkwalin da ya bugo daga Legasya fi na wanda aka yi a wani wuri,musamman Kano.

Ojo ba shi da wuyar kai, dominko ba ka da ku]i sai ya bugamaka kwali, alabasshi ka biya shibayan ka fara sayar da fim ]inka. Ta haka har ya biyo bashi maitarin yawa.

Ba zato ba tsammani, wannankaron sai Ojo ya diro birnin naDabo da fuskar shanu. Bai yiwani ~ata lokaci ba sai ya kai }araa ofishin �yan sanda na GoronDutse, wanda Bala DPO keshugabanta. Shi dai Bala ya yisuna a Kano, musamman wajen

iya ladabtar da kangararrun yaranda suka addabi unguwa da sace-sace da kuma ta�addanci.

Majiyar mujallar Fim tashaida cewa Ojo yana bin wasufurodusoshi ku]in da jimillarsuta kai sama da naira miliyan hu]u.Wani wanda abin ya rutsa da shikuma aka ]an tsare shi a hannun�yan sanda, ya tabbatar wawakilinmu cewa, �Tun tuni suAwwalu Marshal suka yi}o}arin sasantawa amma abin yafaskara�.

Binckenmu ya nuna cewaranar farko da aka fara binciken,jami�an tsaro sun yi wa wasufurodusoshi tsintar }warin

balbela. �Ka ga dai an kama HajinFafa, an kama Jigirya, an kamaAlasan Kwalle da [an Dugaji,�inji majiyarmu.

Wakilinmu ya bi sawunrigimar har ofishin �yan sandana Goron Dutse, sai dai ya yirashin sa�a bai sami DPO ]inba.

Sai dai shi Jigirya ya tabbarwa wakilinmu cewa tabbas Ojona binsa ku]i sai dai ya yi masarinto a gaban �yan sanda. Da akatambaye shi ko sun rattabayarjejeniyar cinikiyyar a rubuce?sai Jigirya ya ce ba su yi ba.�Amma Ojo ya je can da watatakarda wadda ni ban sa mata

hannu ba,� inji shi. Jigirya ya kuma }aryata duk

masu cewa ku]in da Ojo ke binfurodusoshi ya kai miliyan hu]u.�Duk abin da yake bi bai fi nairamiliyan ]aya ba�.

Wata majiya kuma ta shaidamana cewa Ojo yana nukura neda Jigirya musamman ganin cewaya fara }wace masa kasuwawajen buga kwali da fosta maikyau. A kan wannan sai Jigiryaya ce, �Ai ku]in da yake bi nadaban, kasuwa kuma inaruwansa? Ni ai duk wanda ya bani aikin buga kwali sai in yi masako da garinsu ]aya da Ojo�.

Baya ga wannan kuma, wani

YAR wasan fim ]in nanRumasa�u Abdullahi,

wadda kwanan nan ta shiryawani fim nata na kanta mai sunaTarkon Mugunta, ta yi aure. An]aura mata aure ne ranar Asabar,

Furodusa Rumasa’u ta yi miji

14 ga Yuli, makwanni biyu bayanfitowar fim ]in nata.

Rumasa�u ta auri Alhaji MusaMohammed Musa, daraktanya]a labarai na jaridar The ShieldWeekly da ke Kano. [aurinauren, wanda aka gudanar abayan Kasuwar Rimi, ya samuhalartar jama�a da dama.

Daga cikin wa]anda sukahalarta kuwa akwai AlhajiAuwalu Marshal, shugaban{ungiyar Furodusoshi ta JiharKano, da darakta Tijjani Ibrahim,da kuma Malam Bello Zaki,

mawallafin jaridar The ShieldWeekly.

Bayan ]aurin aure wakilinmujallar Fim ya tuntu~i ango donjin ta bakinsa. Alh. Musa yabayyana cewa farin ciki ganinaurensa da Rumasa�u, abin da yayi nuni da cewa �Wani ha]i nedaga Allah (S.W.T)�. Ya Kuma

ro}i mutane masu sukar �yanwasa da cewa, �Su fahimta, �yanwasa fa wa�azi ne suke yi kumaba su da bambanci da sauranjama�a.�

Da aka tambaye shi batun fim

]in da amaryarsa ta shigar akasuwa, sai ya ce, �Wannan ai bawani abu ba ne. Auren da mukayi ba zai haifar da cikas a wurinkar~o ku]a]e ba. Ka tuna fa,kamfanin Tumbin Giwa ne suka]auki nauyin shirya mata fim

]in.�Ita kuma amarya Rumasa�u ta

shaida wa Fim cewa, �Wallahi nikaina ina mamakin wannanal�amari. Kamar wasa aka faramaganar, amma yanzu ta zama

Ruma’sau Abdullahi

... Tana wasa a cikin shirin Dan Fillo

gaskiya!� Ta }ara da cewa wasu}awayenta cewa suke wai wasatake yi masu idan ta shaida masuza ta yi aure.

Idan an tuna, mun ba da labarinRumasa�u a watan jiya, cikinlabarin furodusoshi mata.

Page 36: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

R A H O T O

Taron }wararru kan harkokin finafinaiyun}urin farfa]o da harkar fim a Nijeriya ne

Wani sashe na mahalarta taron

Daga WAKILINMU

A RANAR 17 ga Yuni2001 ne aka kammalataron }wararrun

masana al�amuran da sukashafi finafinai a Nijeriya baki]aya. Taron, mai suna �Con-ference of Motion PicturePractiotioners� (CMPP), anyi kwanaki biyu ne anagudanar da shi a Legas.Dukkan masanan da sukagabatar da jawabai sun yi taamayar da damuwarsu ganinyadda }yale harkar finafinaia hannun masu shirya su(furodusoshi) da kuma wasu}alilan da ke sane da alfanunda ake samu a cikin harkar.An kuma yi }orafe-}orafenyadda za a kawo hanyoyinda za su }ara inganta harkargaba ]aya.

Cikin dukkan ranakun,kawunan masu jawabai da namasu sauraro sun ]auki zafi.Haka ita ma }wa}walwa tayi caji, sai dai an yi ta}o}arin yayyafa mata ruwata hanyar kawo hanyoyin daake gani za a iya bi don yingyara.

Wanda ya shugabancitaron kuma ya fara jawabi shine ]an Majalisar Dattijai,Honourable EdeogaChijioke, wanda kuma shi neshugaban kwamitinmajalisar kan harkokin ya]alabarai. Gudunmawar }waringwiwa da kuma yadda ya fito~aro-~aro ya bayyanagaskiya, ya taimaka wa taronyin nasara.

Da yake bu]e taron, ]anmajalisa Chijioke ya yaba wa�maza da mata da suka juretare da yin kasada sunashirya finafinai har aka kawowannan matsayi da ake cikiyanzu.� Sai dai ya nemi ari}a shirya shirye-shiryewatau a fim ko talbijin ko natallace-tallace �wa]andasuka cancanci shiga cikinjama�a.� Wannan ne, inji shi,

}asa (National BroadcastingCommission), ta taka wurintilasta wa gidajen talbijin yinamfani da finafinan gida,duk hakan ya nuna sabon cigaba matu}a.

Cikin wani }arin bayanida ya yi, ya nuna cewa ba sushata wata iyaka ko yawanjama�ar da ke shiga cikinharkar ba. Su dai abin da yafi damunsu shi ne wanzar dabin tsari wanda bai kauce wa]abi�u, tarbiyya, al�ada dakuma dddininmu ba.

Da yake an ba shi fili yayi dogon bayani, shugabanna CMPP, ya ta~o matsayinfinafinanmu (home video)wajen ya]a diflomasiyya da}asashen }etare. Ya jawohankalin gwamnati da ta}ara kankaro martabar }asarnan ta yadda finafinanmu zasu ri~a harkar }asar a }etare.Wannan kalami da ya yi, yashi inda fa]uwa ta zo daidaida zama. Domin a wurinakwai wakilan HukumarShirya Finafinai ta Nijeriya

zai sa kafafen ya]a labarai,musamman na rediyo datalbijin, su karkato akalarsuga Nijeriya. Ba wai kawai ashirya abu ba, a�a, a shiryamai ma�ana.�

Ya kuma bayyana cewadalilan da ya suka sashugabannin Amerika suketallafa wa finafinan Holly-wood su ne don }asar tanayin amfani da finafinansu tahanyar ya]a manufofinsu. Yanuna matu}ar takaici ganinyadda finafinan }asar nan kesakin hanya. �A }asar nanmuna da tarihi sahihi kumarubutacce. Amma abin ba}inciki �Nigerian films� ba su]auke da komai daga batsada tashin hakali da shaye-shaye sai zazzafan tsafi.�Chijioke ya }ara da cewa,�Muna da al�adu da za muri}a nunawa kuma yin hakanan zai sa duniya ta yimarhabin da mu�.

Shi kuwa shugaban}ungiyar, wanda kumatsohon jarumin fim ne, Mista

Jufus Esire, ya bayyana cewata hanyar gudanar da taron}ara wa juna sani, }ungiyartasu ta }wararru tana }o}ariwajen samar da daidaitotsakanin finafinai dakyakkyawar kasuwa ta yaddaza su kalli juna gaba da gaba.Ya yi nuni da yadda aka farasamun ci-gaba, musammansabuwar hanyar isar da sa}ocikin sau}i ta wayar tarho(GSM), da kuma sababbintashoshin talbijin masuzaman kansu kamar TVAfrika, da kuma M.Net.Dukkan wa]annan, injiMista Esire, sun kawo }arinci-gaba a }asashen Afrika.

Ba wa]annan ne ka]aicanje-canjen da aka samu ba.A ta bakinsa, su kansutashoshin ya]a labaranmu naNTA suna }ara ha~aka ganincewa yanzu ana kan hanyar}ara bu]e tasoshi har saba�inda bakwai. Haka nandawowar gidan talbijin maizaman kansa na AIT da rawarda hukumar ya]a labarai ta

37

Page 37: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

R A H O T O

Marigayiya Rabi’atu Magaji

(Nigerian Films Corpora-tion), da kuma na HukumarTace Finafinai ta {asa(NFVCB), wa]anda su netsani da ake takawa don isarda sa}o ga gwamnati.

A mafi yawan jawaban daaka gabatar, an soki lamirinhukumar finafinai ta }asa,(�Nigerian Film Corpora-tion�) kan yadda ta kasataimakawa wajen ha~akasana�ar fim a }asar nan.Wanda kuwa ya fi yinwannan kakkausar suka shine Alhaji AdegboyegaArulogun, wanda tsohon maikaranta labarai ne kumatsohon kwamishinan ya]alabarai a Jihar Oyo. Yabayyana halin da ya samukansa a cikin harkar tunfarkon 1970.

�Tun farko babu abin dagwamnati ta yi wa wannanharka. Na ta~a zama ]anwannan hukuma ta NigerianFilm Corporation, amma bata ta~uka komai ba,� inji shi.Sai kuma ya yi kukan kawogyara kan dokar soja wacceta kafa hukumar.

Ba a yi mamakin ganinyadda Mista Tex Belemo nawannan hukuma ta finafinaita }asa shi da kansa ya tashiya nuna yardarsa na cewadokar soja wadda ta kafahukumar na bu}atar gyara.Ya dai ba da tabbacin cewahukumar za ta taimaka donha~aka finafinai da kumashirye-shiryen da akangabatar a gidajen talbijin.

Da take magana a madadindaraktan hukumar ya]alabarai ta }asa, wakiliyarsa ataron, Florence Didigon, tabayyana cewa hukumar bawai tana kushe finafinan}asashen Turai ba ne, sai daikawai ana neman a yidaidaito ne tsakaninsu da nagida. Shi kuma daraktanHukumar Sadarwa ta {asa(National Broadcasting Cor-poration), Malam [anladiBa}o, ya tunatar cewahukumarsa ta yi }o}arinzama wata hanya ta fitar dafinafinan }asar nan wajeamma aka samu wasutashoshi masu neman cinmoriyar shirinsu akasuwannin duniya to yakasance sun sami:

1) Gyara ingancin aiki.2) Dole a yi bankwana da

shirin finafinai masu nunatsafe-tsafe, tsiraici, da kumata�addancin da ba shi da wanidalili, da kuma

3) Amfani da kayan aiki na}warai.

Shi kuma fitaccendaraktan shirya fim ]in nan,Dokta Ola Bologun, jawabiya gabatar a wurin taron maitaken �Daraja da MartabarFinafinanmu da kumaMatsalar da suke Fuskanta aKasuwannin Duniya�. Yafahimci wasu abubuwakamar. [aya daga cikinsu shine, gwamnatin Nijeriya ba tasa hannu don taimaka wafinafinai da ku]i, sa~anin}asashen Birtaniya, Faransa,Jamus, Rasha da Chaina.Wannan ne ke haifar da cewaduk mai son yin wani shirina talbijin ko fim tilas sai daiya yi dur}uso da guyawunsa.

Wani abin da ya }ara yin

tsokaci a kansa shi ne, �Sukansu masu saka jari a cikinfinafinai riba ka]ai suka sa agaba.� A fahimtar DoktaBologun, dole saifurodusoshin }asar nan suntashi tsaye don shirya fim acikin faifan sinima, wato cel-luloid, maimakon yin fim akan faifan bidiyo. Wannanne ka]ai inji shi zai sa su iyatunanin cin kyaututtuka abukukuwan baje kolinfinafinai da ake yi a biranekamar su Cannes, Benis,Balin, Nu Yok da kumaMosko.

Ya kuma yi jan hakali kantashi tsaye da yin amfani dalabari mai armashi da kumayin amfani da ingantattunkyamarori musamman donsamun wadataccen haske dasauti (lighting and sound). A}arshe, ya nuna rashin jinda]insa kan rawar da NBCke takawa musamman kan

yun}urin da hukumar ta yina dakatar da tallar kwaroronroba (condom) a kafafenya]a labarai.

A nan take, sai DoktaOgunnaike ta mayar masa damartani cewa, �Ba tallarkwaroron roba aka hana ba.An dai nemi sauya kalmominda ake amfani da su a wurintallar�.

Kan batun amfani da �cel-luloid� kuwa, nan saifurodusoshi suka mayarmasa da raddi cewa, �Munaiyakar }o}arinmu kumayanzu saboda ci-gaba hargamin-gambiza muke yi dana celluloid ]in.�

{alubale gare kufurodusoshi Hausa!

An dai tashi daga taron acikin juyayi, tare da tunaninamfanin yin taron ya fi rashinyinsa. Kowa ya koyi waniabu daga jawaban da masanaa harkar fim suka yi.

INNA ILAIHI WA INNA ILAIHI RAJI’UN!Shugabannin kamfanin mujallar Fim, tare da dukkan ma�aikatan

kamfanin, da iyalansu, suna mi}a sa}on ta�aziyya ga abokin aikinmu,kuma tsohon editan ri}o na mujallar Fim, Malam Shafi�u Magaji

Usman, da iyalansa, a kan rasuwar mahaifiyarsa MALAMA RABI�ATUMAGAJI, bayan ta yi fama da rashin lafiya. Ta rasu a ran Litinin, 9 ga

Yuli, 2001, tana da shekaru 54, ta bar mahaifiyarta da kuma �ya�yashida da jikoki 12

Allah ya ji}anta, ya sa Aljanna firdausi ce makomarta, amin. KumaAllah ya ba iyalanta jimirin jure wannan babban rashi, amin.

Sa hannun: Mawallafin Mujallar Fim

38

Page 38: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

Rariyar tace finafinanKano tana yoyo?

RAHOTON MUSAMMAN

AN fara kafa dokar finafinai ta}asa ne bayan da Nijeriya tasami �yancin kai a cikin 1960

(Film Act of 1960), sannan bayanshekaru uku aka kafa Dokar TaceFinafinai ta Jihar Arewa (Film Censor-ship Act of Northern Nigeria 1963).

Duk da cewa Jihar Kano tana da irinwannan dokar a matsayinta na ]ayadaga cikin jihohin Arewa, an yi tsari namusamman ne na tace finafinai kantafarki irin na addinin Musuluncibayan da jihar ta fara aiwatar da shari�arMusulunci a cikin watan Disamba nabara, wanda ya zo daidai da watanazumin Ramadan. Daga wannan lokacine aka kafa hukumar, aka kuma }aramata }arfi domin gudanar da wannanmuhimmin aiki na tsarkakewa datacewa tare kuma da fidda abin da baiyi daidai da Shari�a ko kyawawanal�adunmu ba.

Kakakin hukumar, Alhaji AhmedBelly, ya zayyana aikin hukumar. Sunha]a da:

* Hana sa yawan fa]acefa]ace na bagaira ba dalili a cikin finafinanmu;

* Hana shigar da tsiranci a fim;* Sannan ha}}in hukumar ne ta sa

ido ta ga ba a shigar da duk wani abuwanda ya sa~a wa Shari�a ko kyawawanal�adunmu ba.

* Duk fim ]in da za a yi, tilas yakasance ba zai kawo ta~ar~arewartarbiyyar Musulmi ko lalatazamantakewar jama�ar da ake zaune dasu ba, kamar sauran }abilu. Watau kadaa kawo fim ]in da zai haddasa }iyayyaa tsakanin jama�a.

* Kuma ha}}in hukumar ne ta hanayin fim da zai la�anci addinin wani.�Kai dai ka kare addininka ta hanyarnuna kyawawan al�adun da ke ciki�domin kauce wa rikici.

Wa]annan }a�idoji da aka zayyana asama su ne dalilan samar da wannanhukuma. Saboda haka sakataren ya ceba su so wasu su ]auka an samar dahukumar ne domin ta hana su yin fim.Kuma ya ce ya zuwa yanzu, sun gamsuda yadda masu gidajen sinima a Kanosuke gabatar da aikinsu.

Shin akwai bu}atar kafa hukumartace finafinai a jihohin baya ga tatarayya wadda ake da ita a Abuja? Kumain aka yi la�akari da irin finafinan daHausawa suke yi? Wannan tambayar cemujallar Fim ta yi wa Dokta Umar FarukJibril, malami mai koyar da fim a Jami�arBayero, Kano.

wannan bambanci inda aka hanafurodusa Yakubu Lere ya saki fim ]insa,amma aka bar furodusan Rigar �Yancida yake �jan wuya� ne ]an majalisa ne aJihar Gombe ya saki nasa lokaci guda.�Kuma ma ai ga Nigerian Films nan(finafinan Kudu) ana sayarwa barkataikuma ana kawo su nan Kano kullum.Kai! Har ma irin fim ]in nan na batsa daake ce wa blue films in kana so za ka

Shin ko Hukumar Tace Finafinai ta Jihar Kano tanagudanar da aikinta yadda ya kamata? WakilinmuKALLAMU SHU�AIBU ya ji bayanin jami�an hukumar,da kuma }orafin furodusoshin Kano

A ganin malamin, ya kamata a ce ankafa kwatankwacin wannan hukuma akuma ba ta iko sosai tun kafin kafawannan da aka yi a Kano. Ya kuma ceya samu labarin wa]ansu a jihohi maza su bi sahun Kano ]in don tuni harJihar Legos ta fara. Kuma kafa hukumarya dace a ganinsa, �domin in ba waniabu aka yi ba, in ba a sa masu linzamiba, sai an wayi gari an yi fim na tsiraiciirin na Turawa wanda muke gani akasuwa, �yan�uwanmu Musulmi na yi�.

Mafi yawan furodusoshin da Fim tazanta da su dangane da wannanhukuma ba su gamsu da yadda takegudanar da aikinta ba. A ra�ayin AlhajiMansir A. Shariff na �Ibrahimawa Pro-duction� da ke Sabon Titi, Kano, kafahukumar zalunci ne kawai. �Domin baikamata a ce hukumar da aka kafa dominyin aikin Shari�a ta ri}a nuna bambanciwajen gudanar da aikinta ba.�

Mansir ya bayar da misalin irin

Dr. Rabi’u Musa KwankwasoGwamnan Jihar Kano

Dr. Tahar M. Adamu, mai baGwamna shawara kan harkar addini

iya cika tirela da shi a Sabon Gari. Meake yi masu? Su dai hukuncinsu a kanmu ya }are!� inji Alhaji Mansir.

Hukumar, a ganinsa, �ba ta da amfanidomin 419 ce, an fake da Shari�a nekurum ana cuta.�

Shi kuwa Aminu Bala, furodusanMizani, cewa ya yi zaluntarsu ake yisaboda babu yadda za su yi. �Dominan ga ba mu da }arfin da za mu ja dasu.� Ya }ara da cewa, �Domin in ba hakaba, yaushe za a ce takardar photostat taN5 za a ba mutum a naira dubu biyar?�Kuma kamar Alhaji Mansir, Aminu yace abin ko rariyar tanka]en a kan sufurodusoshin Kano ko na Hausa tatsaya. �Domin ko jiya na sawo sabonfim na Canis, a ciki za ka ga inda akefasi}anci da mata ~aro-~aro, amma waikuma an tace shi kenan�.

A ganin Aminu Bala, �Idan dominShari�a ake yi, me zai sa a amshi ku]i?Abin da muka lura da shi shi ne, an san

39

Page 39: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

mu ne ba a son mu yi arziki, ba wanitaimako da suke yi mana. Na kuma}alubalance su da su nuna mana sitonda suke ajiye kasasuwanmu da sukekar~a domin tacewar. Muna da labarinmatansu suke bai wa, su kuma sunabayarwa haya.� A Abuja ba haka ake yiba, inji Aminu. Ya ce a can za a shigarda fim ]in duk da aka tace ne a sito.

Ra�ayin furodusa Shu�aibu IdrisLilisco ya sha bamban da na saurandomin shi ya goyi bayan kafa hukumar.A ganinsa, furodusoshi za su }aru dairin gyare-gyaren da hukumar za ta ri}ayi masu. �Domin muna sa ranmambobin hukumar masana ne.Wannan zai inganta irin amincinfinafinanmu.� In ma har akwai gyaranda hukumar za ta iya yi, a ra�ayinShu�aibu Idris, to, bai wuce na rageyawan ku]in tace finafinan ba, �dominsun yi yawa idan aka yi la�akari dacewa wannan harkar }arama ce. Ba tawuce shekaru biyar da fara ta ba.�

Shi kuwa Mohammed Kabara,furodusan fim ]in [abi�a, }orafinsa baiwuce kan abin da ya kira son kai dahukumar ke nunawa wajen aikinta ba.Ya }ara da cewa jami�an hukumar sunabayar da fifiko ne ga manyanfurodusoshi ko sanayya wajen tacefinafinan. �Sai ka kai fim ]in wajensuya da]e, amma wani da ya kai ba a ~atamasa lokaci sai a ba shi abinsa. Ka gawannan bai dace ba,� inji shi.

Wani furodusa da aka zanta da shiwanda kuma ya nemi a sakaya sunansacewa ya yi aikin hukumar ya dace}warai, �sai dai ya kamata su tashi tsayesu kuma lura da wasu kurakurai da akesamu, kamar bambancin sa hannu gatakarda da hukumar ke bayarwa.� Yakuma yi }orafi kan rashin takardarshaidar biyan ku]i da hukumar ba tada shi. Wannan, a ganinsa, zai ragemutunci ko kwarjinin aikin hukumar.

Da aka tambayi sakataren hukumar,Belly, ko me ya sa hukumar ke ]aukarwasu a matsayin �yan mowa wa]ansukuma �ya�yan bora wajen tace finafinanda kuma saboda yadda ake samunfinafinan Nigerian films har da wa]andake cin mutuncin Musulunci kamar HolyLaw ko finafinan tsiraici kuwa, sai yace ha}i}a }orafin gaskiya ne. Ammaabin bai kai yadda za a iya cewa akwai�yan mowa da �ya�yan bora ba.

�Ba mu ware �yan mowa da �yan boraba, ko mu ta~a wani mu }yale wani ba.Abin da za mu iya cewa shi ne, aikinmubai kawo kan wannan ba. Kuma za mu

shiga wurin irin wa]annan kasakasaida suke magana a kai�. Ya }ara da cewakasakasan da ake magana a kai,kasakasai ne da suka shiga kasuwakafin zuwan wannan hukuma. �Dominaikin hukumarmu yana da yawa dominjihar ba }arama ba ce. Saboda haka zaka ga kafin farat ]aya a ce an gama dasu zai ]auki lokaci�.

Yawancin masu irin wannan ]anyenaiki, inji Belly, Inyamirai ne domin ance ba su amince da shirin ba. �Ammaan kira su an yi taro da su an kuma nuna

Mansir A. Shariff Aminu Bala

za su shigo da su sun dace da al�dunmu.Kan gidajen talbijin wa]anda suke

na jiha ko na gwamnatin tarayya ne,sakataren ya ce suna da rahoton cewawani zubin finafinan da suke hanajama�a su gani wa]anda hukumar ketacewa sai ka ji an ce an nuna su a NTAko STV, ya ce a gaskiya wannanmummunan labari ne a wajensu. Saidai ya ce sun fara ]aukar mataki tahanyar tuntu~ar shugabannin gidajentalbijin ]in cewa tunda a jiharsu sukezaune, ya kamata su mutunta al�ada daaddinin mutanen jihar nan. Sabodahaka kafin su sa fim to su sa su tace sutabbatar da fim ]in bai sa~a wa}a�idojinmu ba.�

Sakataren bai fa]i ko nawa suke amsadaga masu gidajen sinima ko �yan fimba. Amma binciken mujallar nan yagano hukumar tana amsar N5,000 dagahannun kowane furodusa kafin a tacemasa fim ]insa. Kuma kamar yaddasakataren hukumar ya nuna, nan ba dada]ewa ba har labarin fim (script) za suri}a dubawa kafin a fara ]aukar shirin.

Shin ba za a samu sa~ani ba ganindokar jihar wata}ila za ta ci karo da tagwamnatin tarayya, musamman kanmazaunan jihar nan da ba Hausawa koMusulmi ba? A kan wannan, DoktaUmar faruk Jibril ya ce ba damuwa�domin babu inda wannan doka ta cikaro da ta gwamnatin tarayya ko ta tacefinafinai ta Abuja. A maimakon haka,tana taimaka ma hukumar tace finafinaita }asa ta wani ~angaren.�

A halin yanzu hukumar ta fara samunkar~uwa ko da ba a wurin furodusoshiba. Domin kamar yadda sakatarenta yace, yanzu a wa]ansu jihohin takardarshaidar tacewa ta hukumar tace finafinaita Jihar Kano ake tambaya farko kafina tambayi ta }asa da ake yankowa aAbuja. Da ma an ce waliyyi bai cikaamsuwa a wajen al�ummarsa ba. Ko mekenan nasara ko rashin nasarar hukumarza a ina tantace shi ne a nan gaba.

masu cewar dole su yi rajista dahukumarmu domin ba za mu aminceda }in bin dokarmu ba. Yanzu mun sanadireshin kowa. Su masu sayar da irinwa]annan kasakasai irin na Indiya daAmerika wa]anda ake samun irin bluefilms mun ja kunnensu, sun kumaamince za su bi dokarmu. Saboda hakadole ne su tabbatar da duk finafinan da

Shu’aibu Idris Lilisco

�Na kuma }alubalance su da su nuna mana siton dasuke ajiye kasasuwanmu da suke kar~a domin tacewar.Muna da labarin matansu suke bai wa, su kuma suna

bayarwa haya.�40

Page 40: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

R I K I C I

zuwa ga kallonta. Ba wani abu ya janyo haka bakuwa sai don ganin cewa akasarin masu siga da girmairin nata, a gidan aure aka fi tunanin samunsu.

Kwanan nan wannan yarinya ta tsinci kanta cikinwata je}ala-je}ala yayin da wasu mutane da suka}yalla ido suka gan ta, sai suka tsaya kai da fata cewa]iyarsu ce Bilkisu wadda suka rabu da ita tun tanashekaru biyu da haihuwa.

Mujallar Fim ta yi }o}arin kawo wa mai karatuasalin rikicin da kuma yadda iyayen Balaraba sukamayar da martani. Shin mutanen da gaske suke yi kokuwa �kamar Bilkisu ce� suka gani, wanda aka cekama da wane ba ta wane? Idan ba a yi aune ba kuwa,to ko dai kotu ta shiga tsakani ko kuma likitoci.Watau ta iya yiwuwa sai an yi awon jini na DNA, iringwajin da akan yi domin gano salsalar jinsin]an�adam ta hanyar bin diddigin gano ala}ar jini.

A Kaduna, wakilinmu ALIYU ABDULLAHIGORA II, ya ji ta bakin mahaifiyar Balaraba, HajiyaBinta, da kuma yayanta, Abubakar, lokacin da yasame su a unguwar NDC, kusa da dandalin baje kolina dindindin. A Kano kuma wakilinmu MOHAM-MED NASIR ya sami zantawa da Balaraba a gidanda take zaune cikin unguwar Goron Dutse kan titinJakara.

Su wa]ancan mutane masu i}irarin Balaraba �yarsuce, tun da suka yi artabu da Balaraba sun tafi da nufin

41

... Wai tun ina �yar shekarabiyu aka tafi da ni, wai sai

ubana ya ]auke ni ya ce zaikai ni Kaduna wurin

yayyena. To wai ya dawo yace na mutu alhali kumayarinyar na nan wurin

yayarsa ... To wai sai ya tafiLegas ... Su kuma kakannin

yarinya na wajen uwa saisuka ce ba su yarda ba. Sai

suka je kotu. A kotu sai sukace kakar yarinyar wai

mahaukaciya ce. Shikenansai aka bar maganar. To

kawai sai yanzu da suka ganni sai suka ce wannan

yarinya da ta mutu wai ni ce.

ZA SU {WACE

A MINA Mohammed, wadda aka fi sani da suna Balaraba Mohammed, fitacciyar �yar wasa ce. Ta fito a finafinai kamar suMaryam, Rigar �Yanci, da Furuci. Tun ba ta da]e cikin harkar

fim ba mafi yawan masu kallo sun san ta. Daga Kaduna ta sa~ogyalenta sai Kano inda ta shiga harkar finafinai. Kamr kowace �yarwasa, Balaba ta sami ]imbin masoya da kuma �yan adawa. Siffar dake gare ta bambanta ta da yawancin �yan matan da ke tashe,musamman irin su amarya Fati Mohammed, Abida Mohammed dakuma Maijidda Abdul}adir, wa]anda duk za a iya cewa }arancinjiki gare su. Ita ko Balaraba doguwa ce, kuma kakkaura. Ba abinmamaki ba ne don jama�a ba su cika raja�a da wasu �yan matan ba.Misali, fitattun nan da muka ambata su uku a sama, ba su dabambanci da �yan mata wa]anda za a iya cewa �yan }asa da shekarugoma sha shida duk kuwa da cewa sun zarce haka. Amma girma dahasken jikin Balaraba yana saurin jawo hankalin mutane da yawa

Page 41: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

za su dawo su tafi da ita Katsina. Wannan ya faru ne a tsakiyarwatan Yuni. A lokacin, muna ri}e da labarin, da nufin bugashi a fitowarmu ta watan jiya, amma sai muka jira mu jiyadda za a yi idan sun dawo. To, har zuwa }arshen watanjiya na Yuli, ba a sake jin ]uriyarsu ba, sai a ran 22 ga watansannan wani mutum ya ~ullo a gidan su Balaraba, ya kawowata sabuwar magana. Mun yi }o}ari matu}a don mu ganosu wa]ancan mutane mu ji ta-bakinsu, amma ba mu gano suba, sai dai muna nan muna bincike a Kano da Katsina. Idankuma sun ga wannan labari, to don Allah su tuntu~e mu.

A yanzu dai ga yadda hirar tamu ta kasance da ~angarensu kyakkyawa Balaraba:

Fim: Balaraba, me ya farulokacin da mutanen nan sukazo wurinki suka ce ke ]iyarsuce?

Balaraba: Sun zo sun cemin haka, amma dai ni baiyayena ba ne. Ina da uwatada ubana da }anne da yayye,duk a Kaduna.

Fim: A ina mutanen sukasame ki suka shaida makicewa ke ]iyarsu ce?

Balaraba: Daga Katsinasuke amma a nan Kano sukasame ni.

Fim: Sai suka ce sun ganeki?

Balaraba: E, wai tun ina�yar shekara biyu aka tafi dani, wai sai ubana ya ]auke niya ce zai kai ni Kadunawurin yayyena. To wai yadawo ya ce na mutu alhalikuma yarinyar na nan wurinyayarsa. Wai to da ma sun~ata da maman yarinyar. Sunrabu. Ka gane? To wai sai yatafi Legas. Kan hanyarsa tadawowa sai ya yi ha]ari yamutu. Yadda fa suka fa]a minkenan.

Su kuma kakannin yarinyana wajen uwa sai suka ce basu yarda ba. Sai suka je kotu.A kotu sai suka ce kakar yarinyar wai mahaukaciya ce.Shikenan sai aka bar maganar. To kawai sai yanzu da sukagan ni sai suka ce wannan yarinya da ta mutu wai ni ce.

Fim: A wace unguwa suka same ki suka fa]a maki wannanmagana?

Balaraba: A Sabon Titi.Fim: An ce sun ]auke ki sun kai ki wani gida. To a wace

unguwa ce, a Sabon Titi?Balaraba: Wani gida ne can cikin Kurna. Na je na iske

tsofaffi a zazzaune, suka yi ta kuka, suka rirri}e ni. Waisunana Bilkisu. Alhali ni kuma sunana Amina, sai dai daBalaraba aka san ni.

Fim: Daga cikin wa]anda kike uwa ]aya uba ]aya da su,ko akwai }annenki ko yayyenki wa]anda kika yi kama dasu?

Balaraba: {warai da gaske. Don duk �yan ]akinmu da kagan su, ka gan ni, especially ka ga Riskuwa, ko Jummai koAbubakar ko Isyaku, ko Maryam ko Zainab.

Fim: Duk }annenki ne ko akwai yayye a cikinsu?Balaraba: Akwai yayye.

Fim: Shin mutanen sun ce za su je kotu ne ko kuwa kaitsaye gidanku za su tafi?

Balaraba: Sun ce za a je Kaduna wurin iyayena idan ba suamince ni �yar mutanen Katsinar ba ce wai za su je kotu a bimasu ha}}insu.

Fim: Shin ba ki ganin ko cinne aka yi maki don a ~atamaki suna?

Balaraba: Wallahi wannan ai ba wani zancen ~ata suna, nidai na san ba ni ba ce. Kuma za su ja ni ne su tafi da ni?

Fim: An ce akwai wani ]an wasa da aka yi abin a gabansa.Balaraba: Sani Mai Iska ne kawai, shi kuma Sani Mai Iska

ya ce ba ruwansa.Fim: Za ki iya gane gidan

da suka kai ki a can Kurna?Balaraba: Gaskiya ba

zan iya ganewa ba. Na sandai Layin {arfe ne mukashiga, aka yi ta kwane-kwane. Sai na gan ni a }ofargidan. Gaskiya ba zan iyagano gidan ba saboda ni basanin Kurna sosai na yi ba.

Fim: An ce kin je Abujakin fa]a wa mahaifinki. Toshi me ya ce kan wannanal�amari?

Balaraba: Mahaifina yace yana jiransu sai sun zotun da ya san dai ni �yarsace kuma jininsa ce.

Fim: Ba ki mamakin kodon sha�awar wasannki dasuke gani a bidiyo shi yasa suka zo suka ce ke]iyarsu ce?

Balaraba: Ba mamaki.Fim: Shin maganar da

suka yi ba ki ganin kamarakwai wasa a cikinta?

Balaraba: Ni dai sunnuna min da gaske suke yi,kuma ba su nuna min kamarwasa suke yi ba, don tundaga lokacin nan nema nasuke yi ba su }ara ganinaba. Lokacin da muka jegidan mun sami tsofaffi

a}alla sun kai su biyar. Kuka suka dinga yi, suka rirri}e ni.Kuma ga su ba}a}e }irin, ni kuma iyayena farare ne sal.

Fim: Ba ki da ala}a da Katsinawa?Balaraba: A�a, ba mu da shi wallahi. Ba mu da �yan�uwa

ko ]aya a Katsina.Fim: To iyayenki �yan asalin ina ne?Balaraba: Ni babana asalinsa Basakkwace ne, Bafilatanin

Sokoto. Mahaifiyata kuma Bafillatanar Chadi.Fim: Lokacin da abin ya faru, an ce kin yi ta rusa kuka. Me

ya sa kika ri}a kuka go]ai-go]ai da ke?Balaraba: Ni tunanin da nake yi ko? Da suka rirri}e ni! Sai

suka ri}a cewa, �Allah Sarki Bilkisu, ubanki ya rasu!� Nikuma na san babana yana gida ballantana a ce ya rasu. Tsofaffifa nake fa]a maka, sun zagaye ni, sun fi biyar. Kuka kawaisuke. Abin da ya sa kenan ni ma a lokacin zuciyata ta karye.

Fim: Me ya sa ba ki tambaye su asalinsu da cikakken indasuke zaune ba?

Balaraba: Na tambaye su. Abin da suka ce min kawai shine su daga Katsina suke.

Fim: Katsina cikin gari ko a cikin wata }aramar hukuma?

42

Balaraba tare da Musbahu M. Ahmad: “Ni iyayena fararene sal”

Page 42: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

Balaraba: A cikin gari, sai dai ba su fa]a min sunan unguwarba.

Fim: To daga nan ya aka }are?Balaraba: Cewa suka yi wai za su dawo su ]auke ni mu

tafi Kaduna gidanmu.Fim: A lokacin, shi Sani Mai Iska da kika ce an je tare da

shi, me ya yi?Balaraba: Shi Sani a lokacin da ya ga ina kuka, sai ya ba

ni ha}uri yake, yana cewa, �Ki yi ha}uri, na san dai ko nizan iya ba da shaida tunda na ga �yan�uwanki sosai.Wa]annan kuma ba ku ha]a komai da su ba.�

Fim: Lokacin da kika je gida Kaduna kika fa]a waiyayenki, ko sun fara tunanin hana ki fim?

Balaraba: Ni ba wanda ya yi min maganar daina fim.Fim: Ba su kuma fara tsorata da fitowar da kike kina fim

ba?Balaraba: Wane irin tsorata?! Ba zancen tsorata cikin

wannan al�amari. Idan ba gaskiya ne dole ake tsorata.Fim: Gidan da aka kai ki akwai alamun matan aure ciki ko

kuwa gida ne kawai mutanen suka shiga idan sun fita kumashi kenan?

Balaraba: Akwai alamar mata ]aya a gidan. Sauran kuwazuwa suka yi daga Katsina.

Fim: Yaya danginki na nan Kano suka ce da suka ji abinda ya faru da ke?

Balaraba: Su ma cewa suka yi Allah Ya kawo su. Idan sukazo suna so a je kotu ba sai a tafi kotun ba!

43

taitayina ba.Fim: Ko kin fara tunanin barin fim ki je ki yi aure

sakamakon wannan rikici?Balaraba: Ai da ma ina tunanin cewa in yi aure tun kafin

wannan abin ya same ni, ba sai da ya zo nake yin tunanin ba.Ka san shi aure ha~o ne. Kuma zan yi, insha Allah.

Fim: To me za ki cewa masoyanki masu sha�awar kallonwasanki domin yanzu idan suka ji ko suka karanta abin daya same ki sai ransu ya ~aci.

Balaraba: Ni masoyana su kwantar da hankalinsu kawai,komai zai dawo normal (daida), kuma da ma normal ]in neyake.

Fim: A wace rana ce abin ya faru?Balaraba: Ranar wata Alhamis ce; za a yi kamar sati biyu

(daga yau 1 ga Yuli).Fim: Ban tambaye ki irin motar da suka zo da ita ba.Balaraba: Cikin taksi suka zo, da yamma suka same ni a

�Two Effects Production,� ofishin su Sani Danja.Fim: Akwai maza a cikinsu?Balaraba: Akwai maza kamar su uku. Gaba ]aya matan

kuma su biyar ne.Fim: Wata}ila kuma ko ~arayin mutane ne, Allah Ya auna

maki arziki?Balaraba: A�a, wallahi ba ~arayi ba ne. Kuma ni Allah

ka]ai na saka a gaba.Fim: Mu ma shi muka saka a gaba. Mun gode.

Fim: Amma abin ya sosamaki rai ko?

Balaraba: Ya ba zai sosamin rai ba kuwa? Ni abin daya sosa min rai shi ne yaddasuka lullu~e ni sai kuka sukeyi, suna cewa yau ga Bilkisu.

Fim: Kin ta~a zama aKatsina?

Balaraba: Ni ban ta~azuwa Katsina ba balle zamaa cikinta.

Fim: Yin wani fim shi maduk ba ki ta~a zuwa Katsinaba?

Balaraba: {warai. Da daiza ni je lokacin da aka shiryafim ]in Alaqa a Katsina,amma ban sami dama ba.

Fim: Kin ta~a tsammaninhaka za ta faru a gare ki?

Balaraba: Ni ban ta~atsammani ba.

Fim: Ko za mu iya jinsunayen yayyenki?

Balaraba: Ka ga akwaiAbdullahi, akwai Jummai,akwai Junari, yauwa to su neyayyena. Ni ce ta hu]u.Kuma ina da }anne hu]u.

Fim: A can Abuja kika baromahaifinki, ko kuwa kuntaho Kaduna tare?

Balaraba: Can na baro shi.Fim: Sakamakon wannan

abu da ya faru, ko kin farashiga taitayinki?

Balaraba: Ni fa naturallyhaka Allah Ya yi ni, ni inawasa da dariya da kowa.Kuma ban wani shiga

Fim: Baiwar Allah, ko zamu iya sanin cikakkensunanki?

Binta: Sunana Binta Mu-hammad.

Fim: Me Balaraba ta gayamaki game i}ararin da wasumutane suke yi cewa ita�yarsu ce?

Binta: Balaraba ta gayamani cewa wa]annanmutane sun dage cewa ita�yarsu ce da suka da]e sunanema. Saboda haka dukmatakin da za su ]auka, inanan ina jiran su su zo su sameni daga Katsina.

Fim: Ko za ki iya tuna ranarda abin ya faru?

Binta: Yanzu ya kai mako]aya (daga yau, 25 ga Yuni,2001).

Fim: To da ma can kunada dangantaka da Katsina?

Binta: Mu ba mu dadangantaka da Katsina sam.Don mu �yan Kaduna ne,domin a nan muka girma.

Fim: To su wa]annanmutane, sun aiko maku necewa suna nan zuwa su kar~i�yar su, ko ko dai Balarabarsuka gaya wa ta zo ta gaya

maku?Binta: E, sun gaya mata

cewa ta gaya wa mari}iyartacewa suna nan zuwa su kar~i�yarsu daga gare ta, wato nikenan. Domin lokacin dasun ciko mota suka kumanuna mata wata tsohuwacewa ita ce kakarta, sauran

ba da ta ri}o a wai koBadarawa? a cewarsu. Tananan hannun mari}iyar haruban ya yi hatsarin mota yamutu. Su kuma dangin ubanba su }ara waiwayar inda akaba da ta ri}o ba sai bayanwani lokaci mai tsawo,sannan wai suka zo suka

Sai dai a yi duk wadda zaa yi, inji uwar Balaraba

Hajiya Binta Muhammad, mahaifiyarBalaraba

kuma suka ceduk danginubanta ne. Sukakuma gaya matacewa ta yardakawai cewa tagane iyayenta,don ma kada susamu matsalawajen kar~arta.

Fim: Lokacinda suka ganeBalaraba, tuntana �yarshekara nawasuka ce rabonsuda ita?

Binta: Waitun tana �yarshekara biyu dahaiuwa ubantaya }wace tadaga wajenmahaifiyarta ya

Page 43: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 200144

Abubakar: “Muna jiran su”

Fim: Shin MalamAbubakar, wa]annanmutane da suka ce Balaraba�yarsu ce, ko sun ta~a ri}eta?

Abubakar: A�a, ai ita faBalaraba � ban sani ba koyanzu da ta fara yin fim �amma da sai in ce maka ba tama ta~a zuwa Katsina ba.

Fim: Da ma ba ku da watadangantaka da Katsina?

Abubakar: Me ya kai muKatsina? Mu Fulani ne gabada baya. Ainihin gaba]ayanmu asalinmuSakkwatawa ne, a {auranNamoda. Dalilin da ya sa kaga mun shigo birni sabodamahaifinmu tsohon soja ne.Ni kaina kafin mu dawo nanna yi kiwo. Don saboda haryanzu }anensa a daji yake.Ka fahimta. Ko ma dai me kenan, ba mu da dangantaka daKatsina.

Fim: Ko kana ganinBalaraba kama ta yi da wata�yar�uwarsu wadda sukenema?

Abubakar: {warai kuwa!Kama ce ta yi masu donsaboda, a yadda ita take fa]i,

lokacin da suka je gidan daaka kai ta, har wata ke cewa�O, ka ga kuwa kamarta baicanza ba!� Sai dai wani abinmamaki, wa]anda suka ce sune dangin nata, babu fari acikinsu. Zahirin gaskiya mata fa]a min cewa ba ta mata~a ganinsu ba ban dawannan rana.

Fim: To yanzu sun saki, kosuna nan a kan bakansu cewaBalaraba �yarsu ce?

Mu Fulanin daji ne,ba Katsinawa ba!

Abubakar: Yanzu dai bazan ce sun saki ba saboda sunce za su zo, za su je gida agayo wa dangi cewa ta ce bata san su ba. Yanzu ana nanana sauraren zuwansu.

Fim: Wane mataki za ku]auka?

Abubakar: Har yanzu daiba su zo suka yi ido hu]u damu yayyenta da kumaiyayenmu ba. Su sun ceuwarta ta rasu. Nan gidankuma tun har kakanmu akwaiciki. Inda Allah zai kawo}arshen abin kuma shi ne,dukkanmu mun yi kama dajuna, da ka ganmu ka sancewa wa]annan family ]ayane.

Fim: Yaya aka yi suka rabuda ita?

Abubakar: A Kano sukaha]u kuma suka ce mata waisu wuce Katsina kai-tsaye, itakuma ta ce a�a ba ta yardaba. Sai wanda suka je wurintare (Sani Mai Iska) shi mabai ba da goyon bayan ta bisu ba. To sai suka ce za sudawo. Ita kuma sai ta zo tafa]a wa iyayenta abin da kewakana.

– Abubakar Moh’d, wan Balaraba

tuhumi dangin uban, wai anan Badarawa ne ko ina? Nina mance sunan garin. Dasuka tambaya cewa wai ina�yarsu, sai aka ce masu ai tarasu.

Sai suka }i yarda da cewata rasu, suka dai ha}ura dondole. Wai sai kwanan nan data fara fim suka gan ta a fimsuka gane ta cewa �yarsu ce.Suka kuma ha}i}ance cewa�yarsu ce.

Fim: To yanzu ku wanemataki kuka ]auka a kanwannan al�amari?

Binta: Matakin da muka]auka shi ne, muna nanmuna jiran ranar da za su zo]aukar Balaraba, a yi dukwadda za a yi. Domin mu bamu ha]a dangantaka dakowa ba a Katsina,ballantana a ce �yan�uwanmune. Ni dai mutuniyarMaiduguri ce, ubanta kumamutanen Sokoto ne. Ka ga aiba abin da ya ha]a mu damutanen Katsina, ko? Kumaubanta yana nan da ransa.

Fim: To shi mahaifin nataya samu labarin abin da kefaruwa?

Binta: Yanzu ta tafi canAbuja don ta shaida mashi.

Fim: To ko ta gaya makisunan ]aya daga cikinmutanen da suka zo tafiya daita?

Binta: A�a, ba ta gaya mnisunan kowa daga cikinsu ba.

Fim: Kuma su ba su ba tasanin ko su daga ina sukeba?

Binta: Sun ce daga Katsinasuke. Suka gaya mata cewasu ne dangin iyayenta mata,da iyayenta maza. Nan takesuka nuna mata �danginta� da�kakanninta.� Suna ta koke-koke, sai ita ma kawai ta~arke da kuka; kumadukkansu ba}a}e ne, mukuwa duk danginmu ba ba}i.

Fim: To da sunanBalarabar suke zargin cewa�yarsu ce, ko ko da wanisunan suka kira ta?

Binta: Wai cewa suka yisunanta Bilki, waimari}iyarta ce ta canza matasuna zuwa Balaraba.

Fim: To yanzu wace ranasuka ce za su zo ]aukar�yarsu?

Binta: Ba su sa rana ba,amma sun ce za su zo. Saboda

haka muna nan muna jiranzuwansu.

Fim: Yanzu za ki iya barinBalaraba ta ci gaba da yinfim, duk da cewa haka tafaru?

Binta: E, to, mu ma fim]in nan ba da son ranmu takeyin shi ba. Ta nuna manara�ayi cewa tana son ta yi.Mu kuma don kada mutakura mata sai muka bar tata je ta yi. Amma yanzu hakaidan ta samu miji za mu aurarda ita.

Fim: Yaya kika ji lokacinda Balaraba ta zo maki dawannan mummunan labari?

Binta: A gaskiya a wannandare ban yi barci ba, sabodatashin hankali. Haka kawaidaga ganin yarinya �yarshekara ashirin sai ku ce takuce, don rainin wayo darashin kunya?

Fim: Ita Balaraba, ita ce tanawa a cikin �ya�yanki?

Binta: Ita ce ta uku.Fim: A wace shekara kika

haife ta?

“Mu ma fim din nan ba da son ranmutake yin shi ba ... Don kada mu takura

mata sai muka bar ta ta je ta yi.”

Binta:Na haife ta ashekarar 1983.

Fim: Daga cikinkakanninta akwai wanda keraye?

Binta: E, akwai mahaifinbaban, yana nan }asarZariya, suna daji ne da shanu,suna nan wajen Kidandan.

Fim: Shi kakan nata kunsanar da shi abin da kefaruwa?

Binta: Ba mu riga munshaida mashi ba, muna jirane ta dawo daga wajenmahaifinta mu ji abin da zaice tukun. Ni da kaina zan jein gaya mashi.

Fim: To, Allah Ya sauwa}e,mun gode.

Binta: To, amin. Ni ma nagode.

Page 44: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

Su waye za su saka Balaraba akaruwanci kuma?

A DAIDAI lokacin daake ta}addamar suwaye iyayen

Balaraba Mohammed, saikuma ga wasu mutane, maza,sun zo gidan su �yar wasan.Suka ce daga Kano suke.Abin da ya kawo su shi newai suna so ne su ]auke ta sukai ta Jidda a {asa MaiTsarki inda za su samar mataaiki.

A lokacin, ita Balaraba bata nan. Mutanen suka yi wamahaifiyarta bayani agidansu da ke Kaduna cewayaya za a yi yarinya kamarwannan ta tsaya a Nijeriyatana wani abu wai wasankwaiwayo, bayan ga inda zata je ta samo }azamin ku]i,ta ji da]i har wani nata ya}aru? A }o}arinsu na ciwokan ta don su tafi dakyakkyawar �yar tata,mutanen sun nuna cewa sune za su ]auki nauyinBalaraba wajen tafiya da

kuma zama a can. Mutanensuka bar adireshinsu a gidan,suka ce idan ta yankeshawara, to jarumar ta fim ]inTawakkali 2 ta je Kano tasame su.

Wata majiya }wa}}wara agidan su Balaraba ta gaya wamujallar Fim cewa a lokacinda ita Balaraba ta dawo ta jiabin da ya faru, ta nunaamincewarta na tafiya Jidda]in, to amma iyayenta suka}i.

Balaraba ba ta da]e aKaduna ba sai ta tafi Kano,inda take da zama tanasana�ar wasan fim.Wakilinmu ya tuntu~e ta akan ko ta tuntu~i mutanen�yan Kano-Jidda a kanmaganarsu. Ta ce ba tatuntu~e su ba, kuma harzuwa lokacin tattaunawarsuda wakilinmu, babu wandaya zo ya tunkare ta damaganar. Amma ta tabbatarda cewa wa]ancan mutane

sun je gun mahaifiyarta ]in.Wani bincike na daban

wanda Fim ta yi, ya ganocewa akwai �yan kasuwa aKano da suka }ware wajenfataucin mata (�yanmata dazawarawa, kai har da matanaure) zuwa Saudiyya, indasuke jefa su cikin karuwanci.Wannan da]a]]iyar sana�ace tsakanin Kano da Jidda.

Sukan yi ha}on matakyawawa wa]andahalayyarsu tana da rauni awajen tarbiyya, ko matamasu maitar ku]i. Da sunsame su sai su yi masu fasfoda biza, su biya masu ku]injirgin zuwa Jidda. Da an jesai su }wace fasfo ]in, kumasu saka mata a hanyarshe]ana. Sai su ri}a gabatarda mace ga lalatattunLarabawa da Takari dasauran �yan Afrika, a yi lalatada ita a biya ta, su kuma sukar~i la�ada.

Bincikenmu ya nuna cewa

irin wa]annan ashararunfataken sukan yi wa maceda]in baki tun a nan gida,wata kuma su gaya matagaskiya. Wadda sukayaudara kuma, sai an je cansannan ta gane gaskiya. Alokacin ta makara, domin zasu ba ta tsoro da cewa idan tasanar da hukumar har Askarsuka kama ta ba ta datakardun izinin shiga }asar,to kashinta ya bushe. Da sunciwo kanta shikenan, �sai yi,wai an kada huntuwa.�

Wani wanda ya san harkarsosai ya ce ta yiwu irinwa]annan miyagun ne sukaga santalar yarinya Balaraba,suka ce bari su taya su gani.

Da ma akwai �yan fim matada aka sha kawo wa bara dona kai su Jidda. Hasali ma,akwai wata jarumar fim da tata~a yin tashe kamar shekaruuku da suka wuce, waddaaka ci nasara a kan ta, yanzuhaka tana can Jidda ]in.

Daga IRO MAMMAN

Daga ALIYU A. GORA II

IYAYEN Balaraba suna cikinzaman jimami tare datsammanin zuwan masu

cewa za su zo su tafi da �yarsu,kwatsam, a ran Lahadi, 22 gaYuli, 2001, sai ga wani mutumya iso gidan a cikin motarsa.Yana isowa, sai ga wan Balaraba,Abdullahi, ya fito daga cikingida. Ha]a idonsu ke da wuya,sai ba}on ya yanke shawararlallai wannan ]an�uwan yarinyarne, ganin tsananin kamanninsu.

Da suka gaisa, mutumin ya ce,�Don Allah kai ]an�uwanBalaraba ne?� Abdullahi ya ce e.

Mutumin ya ce, �Ina songanin mahaifiyarku.� �Lafiya?� Abdullahi yatambaye shi.

�Lafiya lau.�Suka shiga gidan, har ]akin

Hajiya Binta, suka same ta.Bayan sun gaisa sai mutumin

nan ya gabatar da kansa, ya ce

Daga ganinta a Tawakkali suka ce Bilkisu ce!

sunansa Malam Usman, kumashi mutumin Katsina ne, ammayanzu a Abuja yake zaune. Ya zone a kan batun da ake yi na cewaBalaraba �yar wasu Katsinawace. A cewarsa, shi ne }anen matarda ta yi i}irarin cewa ita ce uwarBalaraba.

Malamin ya ci gaba da cewa agaskiya ya zo ne ya ba iyayenyarinyar ha}uri a kan abin da yafaru na yun}urin da aka yi na}wace masu �ya.

A cewar Usman, a lokacin darigimar ta taso, shi ba ya gari, yace da yana nan da abin bai kaihaka ba.

Ya ba da haske a kan yaddaal�amarin ya soma. Ya ce abin daya faru shi ne kwanan baya nematarsa ta haihu a Katsina. To aranar sunan, mata sun taru, saisuka samo wani fim mai sunaTawakkali kashi na 2, suka sa abidiyo suna kallo. Sai aka nunoBalaraba tana wasa a cikin fim]in. To, can sai wata tsohuwa ta

}yalla ido ta gan ta, ta ko }walaihu tana cewa, �Wannan yarinya,duk yadda aka yi Bilkisu ce!� Tadubi yayar shi Usman, ta ce,�Wallahi wannan �yar ki ce!�

�To ka san mata da wauta, gakuma }auyanci,� inji MalamUsman, yana ba da labarin,�kawai sai duk suka ]auka gaba]aya suna cewa }warai ko, ai daganin biri ya yi kama da mutum.�

A cewarsa, sai matan nan sukasa uwar Bilkisu a gaba, sunacewa, �Wance ki tashi tsaye, kimaido �yarki gida.�

Ita kuwa mutumiyar, sai tagaskata tare da amincewa da lallai�yar ta ce wannan take tsalle-tsallea fim, wato Bilkisu wadda sukarabu tun tana �yar tatsitsiya.

Ai fa shikenan, wutar rigimata ruru. Ba tare da yin shawarada sauran dangi ba, suka yankeshawarar ]aukar mota, suka nufiKano neman Balaraba. To, ba sudai samu sa�ar ]auke ta ba.

Malam Usman ya ce bayan

sun koma Katsina ne aka nunamasu kuskuren da suka tafka. Shiya sa shi kuma ya ]auki aniyargano iyayen yarinyar don ya basu ha}uri.

Nan take dai mahaifiyarBalaraba da ]an ta suka ce sunyafe jefa su cikin }uncin tunanida tararrabi da aka yi. Shi kumaUsman, ya sha alwashin cewada zarar ya dawo daga tafiya, zaikawo mutanen nan da suka kaiwa Balaraba bara a Kano, don suma su nemi afuwa. Ya kuma ro}iiyayen Balarabar da cewa akwaibu}atar }ulla zumunta atsakaninsu.

Bayan sun fahimci juna, harwani sirri Usman ya fa]a wa suHajiya Binta, ya ce, �Wallahi harasiri aka fara yi don Balaraba takoma Katsina.�

Lallai ne. To, Allah dai ya samaganganun M. Usman gaskiyane. In haka ne, to Balaraba tatsallake wannan mugun siratsin.Sai dai Allah ya kiyaye gaba.

45

Page 45: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

HIRA DA DARAKTOCI

46

D A R A K T A M A I T A S H E

Furodusane wandaya riki]adarakta.

Shin ko zaiiya binsawun

magabatansahar ya ri}e

tutarmanyan

daraktocinKano?

IDAN ana maganar daraktocin fim na Hausa a wannanzaamani aka ce Sir Hafizu Bello, to an ta~o babbanzance. Domin kuwa a hankali, a hankali wannan

matashin mai ba da umarni yana ta bun}asa a Kallywood,amma kamar mutane ba su lura ba. Hafizu bai damu ba;turzawa kawai yake yi don ya ciri tuta a fagen shiryafinafinai na Hausa.

Amma fa kada ka ]auka a yanzu ne ya soma cirar tutar,domin kuwa �Sir,� kamar yadda abokansa ke kiransa, yada]e yana yin abin a-zo-a-gani. Kun tuna da Dijangala?fim ]insa na farko kenan, fim ]in da za a iya cewa shi neya fara fito da Ali Nuhu. Hafizu ne ya zuba ku]in, aka yifim ]in. Kuma fim ]in ya ci }wallo, duk da yake babuwata kyauta da hafizi Hafizu ya kar~a.

Kuma kun tuna da Mu}addari? Fim ]insa na biyukenan. Shi wannan fim, tutar da ya cira ba kawai a fatarbaki ba ce kawai, a�a, shi ne fim ]in da ya zo na ]aya agasar Shirya Finafinan Hausa ta Arewa. Shi ]in ma, Hafizune ya zuba ku]in aka yi shi.

To, daga nan ne wani abu ya faru. Maimakon Hafizu yatsaya inda wasu ke zaton Allah ya aje shi, sai kawai yahaura, ya zama furodusa! Tijjani Ibrahim na biyu? Hakakowa ya ri}a zato, musamman da �Sir� ]in ya yi aikinsa nadarakta a karo na farko. Kun tuna da U}uba? Fim ]insa nafarko kenan a fagen ba da umarni. Shin ya ciri tuta ko baicira ba? Na bar muku sani. Duk da haka, ku tuna cewawannan fim ]in ne ya fito da Aminu Shariff da sunan�Momo,� wanda suna ne na ainihi na Mohammed, ]asnTijjani Ibrahim, ubangidan Hafizu.

Bari mu koma baya ka]an. Shin daga ina wannandaraktan ya fito? Daga sama ko daga Kano?

�Ni mutumin Kano ne, kuma a Yakasai aka haife ni,�inji Hafizu. Ya fara makaranta a �St. Thomas PrimarySchool,� daga nan ya koma �Magwan Primary School.� Yashiga �St. Thomas Secondary School,� inda a nan ya }arekaratun sakandare. Sannan ya shiga maarantar koyonkomfuta, da ya gama sai na shiga Jami�ar Bayero, Kano, yasamo �yar difilomarsa. To, da yake ilimin bai ishe shi ba,sai kuma ya koma kwalejin koyon gudanarwa (�School of

Management Studies�) a nan Kano, inda ya }ara samunwata diflomar a cikin 1998. Ya aje biyu kenan. Daga nanfa shikenan sai ya ji ya shirya wa rayuwa hakanan. Sai yaauka harkar fim, ya yi Dijangala a cikin 1999. Ya yi dacendarakta, Tijjani Ibrahim, wanda har ila yau shi nedaraktan Mu}addari. A }arshen 1999 ne aka yi shiMu}addari, to amma sai cikin 2000 sannan ya fito.

Hafizu, ]an shekara 27 a bana, ya fa]i yadda ya shigaharkar fim, ya ce, �Tun muna yara da ni da Ali Nuhu,muke da ra�ayin finafinai, wanda a lokacin, Ali Nuhuyakan ce shi yana so ya zama akta ni kuma nikan ce inaso in zama darakta ko furodusa. Yau sai ga shi Allah yakawo mu burinmu ya cika.�

Burinsu ya cika ko dai ya fara cika? Ba komai. Komaina Allah ne.

Shin ko akwai wani darasi ko basira da �Sir� ya samubayan ya shirya finafinansa biyu na farko, wato kafin yazama darakta? �Gaskiya na koyi darasi da dama. Dominsai da na samu Tijjani Ibrahim na yi mashi bayaninra�ayina tun ina yaro, cewa ina son in zama daraktanfinafinai. Sai ya shawarce ni da cewa duk inda suke dashirin fim, in ri}a bin su ina ganin yadda yake yi. Bayannan kuma sai ya ke~e wasu ranaku wa]anda muke zamada shi yana yi mani bayanin wasu abubuwa da suka shafiaikin darakta. Shi ya sa har abada ba zan ta~a mantawa daTijjani Ibrahim ba.�

To, in ko haka ne cewa Hafizu ya mori malami, me zaice a kan wa]anda ke yi wa aikin daraktan fim irin shiga-sharo-ba-shanu ]in nan, wato ba tare da sun koya ba?Hafizu ya ce, �A gaskiya ba abin da zan ce a kan su sai daida ganin irin finafinansu za ka ga bambanci da nawa]anda suka koya kafin su fara.�

Jin haka, mun tuna wa Hafizu da masu ganin cewa shi

Daga IRO MAMMAN

Page 46: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001 47

aikin ba da umarni a fimba dole ne sai an koya shi ba,suna ganin baiwa ce kawai Allah yake ba wanda ya so. �E,to gaskiya akwai baiwa a ciki domin wani lokaci sai ka gaaikin wanda bai koya ba ]in ya fi na wanda ya yi karatunabin. Ka ga kenan abin ya zama baiwa daga Allah.� Watodai, Hafizu ya amince ba dole sai wanda ya je ya karantoilimin abin ne zai iya yin abin ba.

Inda za ka gane cewa a lokacin da yake ta-ta-ta a fagenshirya fim Hafizu yakan damu da surutan mutane a kanaikinsa shi ne tunanin wasu �yan ba-ni-na-iya da ke cikinKallywood game da fim ]in Ukuba, wanda shi ne aikinsana farko. Tun kafin a yi fim ]in a watan Yuli na 1999,mutane da yawa sun yi watsi da shi. A lokacin, wasu cewasuka ri}a yi ai shirme kawai za a yi. Yaya mutum irinHafizu, ]anye cakal, zai ba da umarni har fim ya yima�ana? Shi ya sa da fim ]in ya fito daga bisani sai Hafizuya shiga ]ar ]ar, yana cewa me mutane za su ce? Da sunha]u da mutum sai ya ce masa, �Yaya ka ga U}uba?Musamman yaya ka ga directing ]in?�

Abin ikon Allah, sai ]in ya samu kar~uwa wurin �yankallo. A}alla dai ya fito da mutum biyu: Momo da AhmedNuhu.

Duk da haka, masu nazarin fim sun yi }orafin cewa an yifim ]in ne da sigar finafinan Amerika, musamman irin natada hankali ]in nan, da fa]ace-fa]ace, da zubar da jini.Kun tuna inda Hajara Usman (mace) ta fito da ribalba tanaharbawa, tana zubar da �yan maza saboda ]anta da sukakashe?

Mecece kariyar darakta?Hafizu: �E, to a gaskiya fim ]in U}uba canji kawai ya

zo da shi a shirin Hausa film. Idan ka dubi U}uba, za ka gacewa fa]an da ke ciki bai wuce guda uku ba. Kuma akwaifinafinai da aka yi wa]anda su gaba ]aya fa]a ne kawai aciki, kamar irin fim ]in Gwagwarmaya, da sauransu.�

Bayan U}uba, Hafizu ya yi daraktan fim ]in Karamci.Shi wannan fim, akwai annashuwa da ban dariya }warai acikinsa. Kuma in mutum ya duba, shi har aka yi shi akagama ba wani mari a ciki. Da shi da U}uba gaba ]aya sunyi hannun riga ne. Wannan ya nuna cewa Hafizu mutumne wanda ke da fasaha ta fannoni daban-daban: yau ya yifim ya ba ka tsoro, gobe ya yi wani ya ba ka dariya. Dubifim ]insa da ya yi wa darakta, wato Jumur]a. Shi

a ma �ci uban� U}uba wajen tada hankali. Ko ta wajensunansa ma za ka gane. Ita kanta kalmar Jumur]a tananufin bada}ala, wato kamar a rikici haka. �Shi gaba ]ayama fa]ace-fa]ace ne a cikinsa,� inji Hafizu, wanda shi dakansa ne ke da fim ]in, ba kwangila aka ba shi ba.

To, shin ko za a iya cewa �Sir� yana sha�awar fa]ace-fa]ace ne ya sa a finafinansa fa]a ya yi yawa? HB baiamince ba: �A�a, labarin ne yake zo mani haka,� inji shi.Ya }ara da cewa, �Misali idan ka dubi U}uba, AminuSharif shi ya rubuta labarin. Idan kuma ka dubi Karamci,Ali Nuhu shi ya rubuta labarin. Jumur]a kuma TijjaniIbrahim ya rubuta shi. To ka ga darakta yanda labari ya zomashi haka zai bi shi.�

Mun ji mun yarda.Daga Jumur]a, Hafizu ya zo ya yi fim mai suna Hauwa,

wanda sunansa ya bi yayin nan na sanya sunan jaruma ajikin fim, wato irin su Wasila, A�isha da Dum~aru. Fim ]inya samu Hauwa Ali Dodo a matsayin jarumarsa. Shi ne fimna farko da �Sir� ya yi a cikin 2001. Hauwa yana ba dalabarin wata yarinya ce wadda take shiga wani hatsarinrayuwa. Wanta ya kore ta daga gida wani mutum ya tsinceta ya taimaka wa rayuwarta... Ragowar kuma sai �yan kallosun gani!

Duk dai a bana, daraktan ya yi wasu finafinan sama da

guda hu]u, wa]anda dukkansu an gama su, saura kawaisu shiga kasuwa. Daga cikinsu akwai Wa}i�a, wandaHafizu da kansa ya ce yana tsoron sakinsa �saboda yandaNijeriya take.�

Bayan shi kuma sai wani mai suna Makami. Shi kuma akan rayuwar mutanen }auye aka yi shi. Bayan shi kumasai wani mai suna Huznee.

A cewar Hafizu, a cikin wa]annan finafinai,kowanne yaburge shi, ba shi da za~a~~e. Amma an fi kashe ku]i aMakami.

A matsayinsa na darakta, Hafizu yana da gwarzayensana kansa a cikin �yan wasa, wa]anda yake ganin suna yimasa abin da yake so daidai gwargwado. Ta farkonsuHauwa Ali Dodo, sai kuma Kabiru, sai kuma Ahmed S.Nuhu saboda rawarsa a cikin Huznee.

Mun tambayi Hafiu idan a ganinsa za a iya kwatantaingancin finafinan Hausa da sauran finafinai na wasu~angarorin }asar nan, da kuma Afrika baki ]aya?

Sai ya amsa: �A gaskiya za a kwatanta. Domin da Allahya sa muna da ku]i kamar �yan Kudu, to da ba maNijeriya ba kawai, duk duniya ma sai an san mu.�

Babban aiki kenan, ]an sanda ya ga gawar soja.Wasu �yan wasan suna riki]ewa su zama daraktoci,

wasu daraktocin kuma suna zama �yan wasa. To shi kansayana da ra�ayin zama ]an wasa? �E, ina tunanin yin wasa,amma ba zai wuce fita ]aya ko biyu ba. Domin akwaiwa]anda na ]an fito a cikinsu.�

Menene burin Hafizu Bello a fagen shirya finafinanHausa? �Babban burina shi ne, harkar finafinai ta bun}asasosai.�

Yana ganin furodusoshi suna biyansa ha}}insa ko kodai sai nan gaba zai ci moriyar abin? Ya ce sai hamdala.

HAKA kuma ya ce a shirye yake ya ba da umarni a fimna Turanci irin na �yan Kudu, wato irin yadda su UzuOjukwu ke zuwa Kano su yi kenan. Amma zai fi son a cekiransa ne aka yi ba ro}a ya yi ba.

To a yanzu da daraktocin da ke gare mu a finafinanHausa, ba ya ganin sun yi yawa? Hafizu ya ce shi agaskiya yana da burin daraktoci su yi yawa. Dalilinsa shine, �Gaskiya, ka san kowa yana da tashi basirar. Sai ka gaka raina wani, amma idan aka ce sai wane da wane, za kaga ana samun matsala, domin aiki zai yi musu yawa. Sunawannan za ka ga sun ajiye sun kama wancan.�

Hafizu memba ne na }ungiyar daraktoci ta Jihar Kano.Don haka mun tambaye shi abin da ya sa su �yan}ungiyar masu ba da umarni ba a ta~a jin sun fito sun cesuna son su kare ha}}insu ba. �E, to a gaskiya abin da yasa, su furodusoshin ba su raina aikin namu.�

Hafizu yana daraktocin da ke burge shi, tunda an cegaba da gabanta. Sun ha]a da Indiyawan nan Raj KumarSantoshi, da kuma wani Sonash. To, bai yi tuya ya mantada albasa ba. Ya ce, �Sai kuma Tijjani Ibrahim, a finafinanHausa.�

Wannan babu mai ja, wai kare ya mutu a bakin saura.

A GAFARCE MU KANBATUN FILIN RAMA T

Muna ba masu karatu ha}uri a kan wani fili da mukace Hajiya Balaraba Ramat Yakubu za ta ri}agabatarwa a cikin wannan mujallar. Saboda wasudalilai, ba za mu iya gabatar da filin ba. A gafarcemu.

Page 47: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

MATSAYIN SHIRYA FIM A MUSULUNCI

Malam Ibrahim Zakzaky

Wannan shi ne jawabin daMALAM IBRAHIMYA{UB ZAKZAKY,shugaban rundunar�Yan�uwa Musulmi(Muslim Brothers), yagabatar a Kano kwananbaya, a lokacin }addamarda fim ]in nan mai sunaMace Saliha: TsiranAl�umma, wanda�{azimiyya Productions�,Kano, suka shirya:

KAMAR yadda bayaniya gabata, abin da yatara mu a nan shi ne

}addamar da wani kaset nabidiyo wanda �yan{azimiyya suka gabatar.Idan da wasu sun karantawata mujalla wacce ake kiraFim, wacce ta yi hira da nidangane da al�amarinfinafinai, ta tambaye niabubuwa da dama danganeda al�amarin fim, kuma da�yan amsohin da na bayardaidai gwargwado. Yana

dattawa; in yaro ne ya jewajen na yara, da sauransu.Kuma a nan ne ake jinlabarurruka na abubuwan dake faruwa a duniya. Wani yace, �Yekuwa jama� a!� Ya fa]iwani abu a ji, da sauransu.Kuma Manzon Allah (S.A.W.)ya je ya kafa nasa a gefe gudayana wa�azi.

Har wala yau an san cewazamaninsu akwai wani abu daake ce masa juwari, wanda shine wani ya tsaya maka. Har maAllah (S.W.T), yake cewa,�Wanene yake juwari, ba a yimasa juwari.� Za su ce makaAllah.� Saboda haka juwariwani abu ne da aka san shi tuna zamaninsu. Sai ya zamakuma a lokacin har ma wasudaga cikin sahabban ManzonAllah (SAW), yayin da akegallaza masu sun ]auki juwarina ba�adin wasu mushrikai,suka zauna }ar}ashinkariyarsu. Har Manzon Allah(S.A.W.) a wata ruwayar mayayin da ya je [a�ifa zai dawo,bayan abin da ya faru ya faru,bai shiga Makka ba sai da ya

48

Daga

J A W A B I

daga cikin abin da na fa]i hukuncin shi fim ]in. Fim na daga cikin abubuwa fararru da suka zo daga baya,

wa]anda suke ba a san su ba da can. Da ma bai da]e ba,ballantana ma a ce lokacin Manzon Rahama mai tsira daaminci. Saboda haka lallai ne a sami matsayin da za a ba shi,wanda zai dace da shari�ar Musulunci.

To, mun sani lokacin da Manzon Rahama ya bayyanaakwai abubuwa da dama da suke da ma can an san su, bisaal�adar Larabawa suna abubuwansu, kuma addininMusulunci ya yi dokoki da }a�idoji kan wasu abubuwan daya samu. Alal misali, tun bayyanar Musulunci akwaitarurrukan da suke yi a kasuwar Ukaz shekara-shekara, kamar�trade fair� ]in nan da ake yi, wanda a wannan (lokacin)sukan baje koli na abubuwa, haja na sayarwa, sukan kumayi wa}e-wa}e d wasu al�adu, da sauransu.

An san cewa Manzon Allah, mai tsira da aminci, ya ri}aamfani da kasuwar Ukaz wajen isar da sa}o. Duk lokacin daaka zo baje koli, shi kuma sai ya je wa�azi. Ta haka nan yasami mabiya da daman gaske a kasuwar Ukaz. An sami kumalokacin Manzon Allah, mai tsira da aminci, ana yin kulob-kulob a gefen Ka�aba. A lokacin da ma ]akin (na) Ka�aba]akin Allah ne, kuma bautar Allah ake yi. Amma daga bayawasu sun kawo gumaka sun ajijiye. Sun san da ]akin Allahne, amma kuma sun ajijiye gumaka suna cewa wai gumakanza su kusanta su da Allah.

To kuma sun shigo da nau�in fasadai daban-daban kamar(su) tabarruji da wasanni irin na dara da caca da sauransu,suna yin abin su kulob-kulob a gefen Ka�aba. Da yamma tayi, kamar war haka, duk mutanen gari sai su je can su zaunagungu-gungu. Daidai gwargwadon matsayin mutum, daidaiirin kulob ]in da za shi. In mutum dattijo ne sai ya je na

nemi juwari. Wannan ya nuna cewa wani abu ne sananne awurinsu, kuma Manzon Allah (S.A.W.) ya yi amfani da shi.

Kuma har wala yau a zamanin Manzon Allah (S.A.W.)akwai wa}e; ana yin wa}e iri-iri. Kuma Manzon Allah ya yiamfani da wa}e. Da can suna wa}e-wa}e, su wa}e kaza-kaza irin na raywarsu; to amma lokacin shi Manzon Allah(S.A.W.) sai ya zama kamar yadda mutane suke damawa}ansu. Har sukan yi hu]uba (don suna da ha]ib, wandaya iya magana). Mai hu]ubarsu ya mi}e ya ko]a kansa. SaiManzon Allah ya ce wa mai hu]ubarsa shi ma ya mi}e, shima ya ko]a Manzon Allah (S.A.W.)! Suka ce, �Kai! Kai!!Kai!! Mai hu]ubarsa ya fi namu!� Sai suka kirawo maiwa}ensu ya zo ya rera, Manzon Allah (S.A.W.) ya ce a kirawoHasan bin Sabit, shi ne mawa}in Manzon Allah. Tun a hanyaHasan ya ce, �Me suka ce?� Aka gaya masa. Ya fara shiryabaitocin wa}o}insa ya zo ya rera. Suka ce, �Kayya, kayya,mawa}insa ya fi namu!�

To wannan ina ba ku misalai ne. Akwai abubuwa dadaman gaske wa]anda suke an san su lokacin, kuma anamfana da su. To mu a wannan lokacin namu abubuwa dadama sun fito, wa]anda suka yi kama da hakanan. Alal misali,jarida ta fito. A da akwai hanyar watsa labaru, alal misali, nama tsallake wani. Daga cikin abubuwa da ake amfani da su,akwai abin da suke ce wa gangami, inda mutum zai hau kandutse yana, �Ya Banu wane! Ya Banu wane!!� Sai a ce waye?Sai a ce wane ne. Sai a ce to lallai sai a taho. To ManzonAllah ya yi amfani da wannan gangamin ya hau dutsen AbuKubaiz ya ce, �Ya Banu wane! Ya Banu wane!!� duk sukafito. Sannan ya fara isar masu da wa�azi. Kun ga abubuwanda suke samammu a lokacin, Manzon Allah (S.A.W.) ya yiamfani da su.

Page 48: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

Page 49: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 200150

ASALINA:Sunana Yakubu Mohammed, kuma

an haife ni a 1973. Na yi makarantarfiramare da ta sakandare a Jos da Bauchi.Sannan daga baya na sake dawowa Jos]in don yin karatun jami�a. A can ne nayi dafilmoa a ~angaren ya]a labarai(Mass Comunications). Bayan nan nashiga Jami�ar Ahmadu Bello da keZariya inda na fara digiri a dai fannin

aikin jarida. Amma cikin ikon Allahban }are ba saboda matsakar da akasamu a makarantar lokacin shugabanmakarantar (Kantoma) na wannanlokaci, Janar Kontagora. Daga nan nasake komawa Jos, inda na yi babbardifiloma a sashen Nazarin halayar]an�adam a Jami�ar Jos. Bayan na }arene na samu shiga Jami�ar Bayero da kenan Kano inda a yanzu nake aji ukuina karanta fannin watsa labarai.

ASALIN FASAHAR WAKA:A ha}i}anin gaskiya ita wa}a ba

gadonta na yi ba. Zan iya cewa haye kokarambani na yi. Domin a gidanmu koHausar ma ba ta ishe mu ba, saboda muFulani ne; ko yanzu ka je gidanmu inza a kira ka, �ke� za a ce maka, in kumamace ce, to �kai� za a kira ta da shi.

Ina ganin asalin basirata ta wa}a abindaga Allah yake da kuma sha�awar danake da ita ta karance-karancenlittattafai. Kuma duk da cewa amakaranta fannin kimiyya nakekarantawa, amma ina da sha�awa }waraita karance-karancen marubuta zube (lit-erature). Daga nan ne na fara samun

M U T A N E N | O Y E

W A N E N E

YAKUBU MUHAMMAD matashi newanda kusan a ce ya fi kowa cancantaramsa sunan �mutumin ~oye.� Ya yi sunamatu}ar suna a harkar fim, to amma baa san fuskarsa ba. Yakubu mawa}infinafinai ne wanda muryarsa mai da]innan ta }awata manyan finafinai dadama. Kun ji muryarsa a finafinai kamarsu Sa�a Ta Fi Gata, U}uba, Al�ajabi,Badali, Macijiya, Taskar Rayuwa,Sa~ani, Abin Sirri Ne, Hanzari, �Yanci,Hassada, Sakayya, Jamila, Muradi,Mujadala, Karamci da sauransu.Yakubu, farin Bafillace, dogo, ]ansardidi, aboki ne ga jarumi Sani MusaDanja, wanda tare su ke da kamfaninshirya finafinai na �Two Effects� da keTal�udu, Kano. Shi ne ma furodusanfinafinai da dama, wa]anda suka ha]ada {warya Ta Bi {warya. Ayaah,Mana}isa, Tsumagiya, Tawakkali,Madubi, Wal}iya, Jahid, Kaska,Tangaran, da sauransu. Duk da haka,bai so a san shi a zahiri, sai dai ta hanyarmuryarsa. Shi ya sa ko a finafinan da yayarda da }yar ya fito (misali a Madubi),bai amince a nuno fuskarsa sosai yaddadanginsa za su gane shi ba. Kai ka ce�Lagbaja� ne, wato mawa}in nan naLegas mai rufe fuska da gyale! Ba tsoroYakubu ke ji ba. Ra�ayi ne kawai.Yakubu, wanda ]alibi ne a Jami�arBayero, bai so ya raba hankalinsa biyu,wato mawa}i da ]an wasa, irin yaddasu o�o suke yi. A cikin hirar da Fim ta yida shi kwanan nan a Kano, mawa}in yayi bayanai a kan rayuwarsa, dalilinshigarsa wa}a, ra�ayinsa kan harkar fim,da martaninsa ga Yakubu Lere. Yakubudai ya ce ko budurwa bai da ita, ballekuma aure. �Yan mata, sai a taya!Wakilinmu KALLAMU SHU�AIBU neya zanta da mawa}in. Mun ciretambayoyin, mun saka amsoshinYakubu tsagwaronsu. Bismilla!

Yakubu Muhammad: ‘Mawakin da waka ba ta sa gabansa ya fadi’

Page 50: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001 51

basirar wa}o}i saboda za ka koyi yaddaza ka sarrafa magana. Kuma duk da cewakimiyyar nake nazarta a lokacin danake sakandare, duk lokacin da zanrubuta jarabawar Turanci nakan ci,kuma da sakamako mai kyau.

WAKAR FARKO:Sa�ad da na zo nan (Kano), sai na ga

ya kamata abin nan da na koya na lit-erature in yi amfani da shi, saboda abune da za ka karanta ka kuma rubutamusamman kamar wa}o}i wa]andawata}ila yanayi za ka gani ka rubutawani abu a kansa, ka tsara rubutu kanakwatanta yadda yake kana yaba shi, dasauransu.

Kuma da na zo ban ]an fara ba sai daba da]e. Asali kuma labari ne na rubutana kawo a kan cewa gwaji ne. Da wandana rubuta ya gani ya yaba sai ya ce manime zai hana in jaraba rubuta wa}a? Shikenan sai na rubuto wa}ar. Da muka jeana koya wa wanda zai rera, ina koyamasa, ba zan manta ba, Hamisu Iyan-Tama shi ya fara jin murya ta, sai ya ce,�Ah! In haka ne, tunda kana da muryame zai sa kai ba za ka yi wa}ar da kankaba?� Sai na ce, �Wallahi ba zan iya ba,�saboda ina jin kunya. Sai ya ce ai wandakake koya wa ka fi shi murya. Sai daina dage ni ba zan yi ba. Sai ya ce to shikenan Alee Baba ya ka]a, ya sa manki]a mu yi, in muka,yi sai a yi rehearsal.Ashe ban sani ba ya danna rukoda yana]auka. Saboda haka sai kawai na jimuryata. To wallahi ranar sai da na yikuka, gabana yana fa]uwa. Saboda niban ta~a tunanin zan iya wata wa}a ba.Ka ji yadda na fara. Kuma tun daga nansai }ofa ta bu]u.

HALISA CE TA KAWO NI:Kada in yi tuya in mance da albasa.

Halisa Mohammed ita ta fara kawo ni aharkar fim. Ba zan ta~a mantawa ba,akwai wani yayanmu da ke nemanta awancan lokacin, ni kuma ina gida bamu komai, kuma shi mai kishi ne, idanzai yi tafiya sai ya tura mu wajenta yace mu rin}a yi masa zance. Idan mukaje sai mu ga �yan wasa irin su Fati Mo-hammed ta Ki Yarda Da Ni da sauransu.Sai na ce ina sha�awa. Ina sha�awaryadda mutane ke zuwa su zagaye susuna kallon su. Sai na ce mata na iyarubuta labari. Sai ta ce akwai wanda zata ha]a ni da shi in rubuta mashi scriptya biya. Wanda ta fara kawo mani shine Hafizu Bello; shi na fara mu�amalada shi a sana�ar, inda ya sayi labarinana {warya Ta Bi {warya. Ya zo bai yi(fim ]in) ba, sai Alhaji Musa Na Salehya saya ya ya yi.

RA’AYIN IYAYENA:To da farkon fari sun nuna mani cewa

abin da suke so da ni shi ne in mayar da

hankali a kan karatuna. To ba daiyabon kai ba, iyayena suna da fahimta.Suna fahimtar inda na sa gaba. Kumatun farko mahaifiyata ta fa]a mani cewatun azal tun ina yaro, ni ba mai yawan}in-ji ba ne; ba ni da jan magana.Saboda haka ko da unguwa ta tafi ba tashakka ta, domin ta san za ta dawo taiske ban yi fa]a da kowa ba kuma banja mata rigima ba. Saboda sanin wannanhali nawa da ta yi, domin mahaifina yarasu, sai ta ba ni goyon baya. Ni kumana saka mata da abin da take so in yi.Watar maimakon harkar nan ta shafikaratuna sai ma }ara }o}ari nake yi amakaranta. Ina ta }ara samun maki.

RASHIN FITOWA A FINAFINAI:A ha}i}anin gaskiya ni mutum ne

mai kunya }warai; ba na son anadubana. Kuma da na shigo harkar nanabubuwan da nake sun ta�alla}a ne akan wa}o}i. Sannan ka san Hausawasun ce taura biyu ba ta tauno. Sai na gaidan na ce zan raba hankalina biyu in

koma wasa, sai in ga kamar zai ragekwarjinin wa}a da nake yi. Saboda hakana mayar da hankali kan wa}a. Bayaga haka, ba ni da ra�ayin wasa a halinyanzu, gaskiya. Saboda haka ba wanifim da na fito sai dai a misali aTsumagiya wanda ni ne na shirya shi.Saboda haka lokacin da muka zo yinwannan rawa da aka kwaikwaya taMichael Jackson, muka koya wa �yanrawan, ni da Sani Musa (Danja). Da makamfanin mu ]aya da shi. Saboda akwaiwa]anda suka kasa ]aukar rawar, sai naga }alubale ne gare ni kuma amatsayina na furodusan fim in akasamu tangar]a ba zan ji da]i ba. Saikawai na ~ad da kama na fito a cikinwa]annan �yan rawa. Sai kuma a cikinMadubi 2, shi ma mun sake samun irinwannan matsalar ta kasa ]aukar rawarda ke ciki. Saboda haka na sa gashi narufe fuskata na fito. Sannan kuma acikin Madubi ]in dai, har ila yau indaSani Musa ya fito ni ne ]ayan amma baa nuna fuskata ba, sai dai jikina kurum.

‘Two Effects’!: Kowag ga zara, ya ga wata. A yawancin lokuta, Yakubu da Sanisuna yin shiga iri daya don su nuna shakuwarsu da juna

Page 51: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 200152

Saboda jaruman ciki Hassan da Usainine. Kuma ka san siddabarun fim ne dama. Dole a nuno jikin fuskar shi Sani.Sai kuma fim ]in mu na Wal}iya wandakuma kamar talla ce ta kamfaninmu damuka kafa, inda muka yi tallar kamfaninda irin ayyukan da muke yi. Sabodahaka ba na fim ba ne a zahiri.

YAWAN FINAFINAN DA NASHIRYA:

Fim ]in da na fara shiryawa shi ne{warya Ta Bi {warya. Sai Ayaah, saiMana}isa, akwai Tsumagiya daTawakkali. Akwai kuma Madubi, akwaiWal}iya da Jahid, Kaska, Sukuwa, daTangaran. Ina ji su ne na shirya ya zuwayanzu.

ALAKATA DA SANI DANJA:Sani Musa (Danja) abokina ne,

aminina ne, zan kuma iya cewa]an�uwana ne a halin yanzu. E, kumawannan harkar ita ta ha]a mu da shi.Mun kuma ha]u ne a FILABS ta nanCourt Road. An gayyace ni lokacin,masu Wasiyya. Da ni da AlkhameesBature, da Muntari Kwanzuma da RabiMustapha. Da muka je sai muka samuwa]anna Turawa (Indians) da SaniMusa. Tun daga nan Allah ya ha]a muduk wanda ya san ni ya san ni da shi,duk wanda ya san shi ya san shi da ni.

BAKANDAMIYAR WAKOKINA:Kusan kowa za ka ji ya ce ga

Bakandamiyata, amma ni ba zan iyacewa ga Bakandamiyata takamaimaiba. Dalili kuwa shi ne, duk wa}o}in daaka ba ni idan sun kai guda ]ari misali,aka ce in yi to, kowace ]aya sai na ba taha}}inta. Sai dai kuma a cikinsu za kaji mutane sun ce waccan ta fi kowannan ta fi. Wasu su ce ta U}uba ceBakandamiyata, amma wasu sukan ceta Al�ajabi ce, wasu su ce Sa�a Ta FiGata ne; mutane da dai da yawa sunamagana a kan wa}o}ina. Wasu a halinyanzu cewa suke ba ni da Bakandamiyarda ta wuce Mujadala 1, wasu kuma suce na Tawakkali. Saboda haka ni bazan iya cewa ga Bakandamiyata ba.

RUBUTU DA RERA WAKOKI:Kusan duk wa}o}in da nake

rubutawa ni ke rera su da kaina. Sannandaga cikin wa}o}in da na rera wa]andaba ni ne na rubuta su ba, ba su fi biyuko uku ba. Amma nakan rubuta in bayarwasu su rera, misali mata.

IYA CANJIN MURYA:Nakan canza murya idan an bu}aci

in yi hakan. Da, misali, ina yin muryarmata. Kamar a cikin {warya Ta Bi{warya ni ne na yi muryar mata. Ammadaga baya na fuskanci wasu za su iyayi ma abin mummunar fassara, za su iya

cewa wannan ai ]andaudu ne. Wannanne babban dalilin da ya sa na dainasauya muryata zuwa irin ta mata. Ammahar yanzu ina canza murya, misali yazuwa ta ]an }an}anen yaro ko saurayiko magidanci. Ina iya canza muryatazuwa gida biyu ko uku.

ABIN NADAMA:Ina yin ba}in ciki idan na fuskanci

irin al�amarin nan na yadda wasu keraina sana�ar nan tamu. Don ni yanzuduk mutumin da zan zauna da shi inhar na fuskanci ya nemi ya kushewannan sana�ar da nake yi, to a gaskiyaraina in ya yi dubu sai ya ~aci. Domina wa}o}in nan ba batsa muke yi ba, ba

kawai. Amma duk sauran da suka samu]aukaka, irin su Sangaya irin su Wasila,za ka ga wa}ar ce ta sa muntane ke sonsu.

RAINI:Akwai macen da ta ta~a raina ni

saboda tana ganin kamar ni maro}i ne!Domin akwai wata yarinya da ta ta~atambayata ta ce man, �Yanzu bayanwannan wa}ar da kake yi me kake yine?� Na ce mata, �Ni ba abin da nakeyi illa wa}a.� Ban nuna mata inamakaranta ba. Sai ta ri}e baki ta ce,�Wa}a? Yanzu in na aure ka kana ganinza ka iya ciyar da ni da wa}a?� Sai nace mata, �E, to, wannan ni ba zan iya cemaki komai ba. Amma abin da nake soki gane, ~arawo ma yakan auri mace yazauna da ita. [an }waya ma yanaauren mace ya zauna da ita, baremawa}i.� Na yi }o}arin in nuna matawannan a sana�a ce da ba za ta raina ba.In baya ga furodusa, in dai misali a cewane ka zo ka yi aiki ne a biya ka ku]i,babu mai samun kudin da mawa}i yakesamu.

WASU ZARATAN FINAFINAN DANA RUBUTA KUMA NA RERAWAKOKIN DA KE CIKINSU:

Na farko dai akwai Sa�a Ta Fi Gata,U}uba, Al�ajabi, biyu daga cikinwa}o}in Badali, Macijiya, TaskarRayuwa � ]aya cikin wa}o}in. AkwaiSa~ani, Abin Sirri Ne, Hanzari, �Yancida Hassada da Sakayya, Jamila, daMuradi da Mujadala da Karamci dasauransu, sannan ya zuwa yanzu narubuta wa}o}i sama da ]ari biyar.

Daga cikin kamfanonin fim wannene ba zan ta~a mantawa ba sabodaalherin da na samu a ciki? To tsakanida Allah suna da ]an dama; zan iyalissafa misali hu]u zuwa biyar. Na farkoakwai Mujadala na Ali Nuhu, SarauniyaFilms, Rabi�u HRB, Dambazau Enter-tainment.

YAUSHE ZAN YI AURE?A halin yanzu ba ni da wata wadda

na tsayar zan aure ta, saboda har yanzuni ]alibi ne, kuma akwai yayyena daba su yi aure ba har yanzu. Saboda hakani har yanzu yaro ne ban isa aure ba.Kuma mota wannan kamar yadda kasani ba ni ka]ai ke da ita ba. Ni daSani Musa muka mallake ta, ba dominba za mu iya sayen motoci biyu ba, saidai don yanayin aikinmu ]aya kumako�ina tare muke zuwa, kuma komainamu ha]e yake. In Sani ya yi wo aikiya samo kwabo to na kamfani ne, hakani ma in na samu kwabo na kamfani ne.

WASIKUN MASOYANA:E, to maza da mata dai a wata nakan

samu wasi}u sama da ]ari uku.

rashin kunya muke yi ba. Wa}a ce mukeyi wadda ta yabo ce ga wanda ake}auna, ta kira ne a daina munanan]abi�o�i da nufin yin gyara, ko kuma tanisha]antarwa. Sannan addini ko al�adaba su hana ba, domin ko lokacin AnnabiMuhammadu (SAW) akwai mawa}a.Ba zan manta ba, na ta~a jin wa�azicewa a lokacin Manzon Allah kafiranMakka sun ta~a zuwa suka yi shagu~egare shi a wa}a, Musulmi suka mayarmasu da martani ta hanyar wa}a dabaitoci ka]an. Kuma shi Manzo (SAW)bai yi hushi ba. Inda ya yi, to ka gakenan ya nuna wa}a ba ta da kyau.

MASU DANGANTA MU DAMAROKAN BAKI, IRIN SU LERE:

Wannan gaskiya suna yi manamummunar fassara. Kuma ina ganinabokin kuka ai ba a ~oye masa mutuwa.Kuma abokin neman arziki ba a fa]ada shi. A nan in magana game daYakubu Lere wanda matsala ta faru dashi da abokin aikinshi amma sai yaha]a mu ya yi jam�i. Dole ne abin ya~ata mana rai. Kuma shi Lere in ya cero}o muke yi, to ai kuwa ro}o ya yirana. Domin yanzu duk fim ]in da kaga ya yi fice, to insha Allahu in ka bididdigi za ka tarar wa}a tana ]aya dagacikin abubuwan da suka sa ya yi fice.Saboda finafinan da suka yi tashewanda ba wa}a a ciki, Wasiyya ne

Sai ta ri}e bakita ce, �Wa}a?Yanzu in naaure ka kanaganin za ka iyaciyar da ni dawa}a?�

Page 52: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001 53

Furodusan shahararrun finafinan nanguda uku, Saliha, Wasila (1-3), da Adali1, Alh. Yakubu Lere, ya tattauna dawakilinmu IRO MAMMAN a kan fim]insa da zai fito nanb gaba ka]an, watoAdali na 2:

Fim: Alhaji Lere, me ake ciki gameda shirin fim ]in Adali kashi na 2?

Lere: Alhamdu lillahi. Halin da akeciki yanzu shi ne, tun wajen 4 ga Yuli]in nan da muke ciki, muka kamala]aukar fim ]in. Yanzu muna shirye-shiryen editing ne (wato tacewa).

Fim: A da can baya ka ta~a cewa baza a yi Adali kashi na 2 ba. Me ya sa kacanza magana?

Lere: To, ai shi har kullum mai hul]ada jama�a yana tafiya ne da ra�ayinmutane. In ka lura, da na yi Wasila na 1na ce ba zan yi na 2 ba. Jama�a sukamatsa mani na yi. To wannan shi ma]in da yake komai na Allah ne, ga shian yi na 2, saboda a ga yadda za takwashe tsakanin Shehu Kano damatanshi; shin da ya ce zai fara adalci,ya fara ]in? Sannan yaya iyalanMandawari, shin sun haihu? Idan sunhaihu, ya za a kwashe? Sannan Bilkimai tantabara da saurayinta Kamal,shin ta amince a ]aura masu aure?

To, amma duk da haka, ba wannanya sa na yi fim ]in Adali na 2 ba. Kamaryadda na samu waya daga Londonkamar sati uku da suka wuce, inda maimaganar yake shaida mani cewa, Adaliyana ]aya daga cikin finafinai gudahu]u da suka kai matakin }arshe natantancewa a kan binciken da suke yi acan dangane da finafinan Hausa, wandafim ]in Wasila ba ya ciki. To ka gakenan, sai na ga ashe Adali ]in nan ba}aramin fim ba ne. Wannan yana dagacikin dalilan da suka sa har na canzara�ayina, har na shirya Adali na 2.

Fim: To ga gasa ta finafinan Arewagaba ]aya an shirya. Adali kake daniyyar shigarwa ko Wasila? Ko ko gaba]aya za ka sami ~angarori na gasar kashigar da su?

Lere: To, babu shakka, ba ma wai zanshigar da su ba, na ma riga na shigarsaboda na riga na cike fom. Na sa Wasilakashi na 1 da kuma Adali kashi na 2. Toamma a wane ~angare da ka ce zan sasu, ita kanta takardar fom ]in na shigagasar ba su nuna kowane ~angare ba.Abin da dai suka tambaya shi ne sunandarakta, da �yan wasan da ke ciki.Saboda haka ni haka na yi, sai kuma

kaset guda uku da suka ce a ba su.Fim: To su in za su yanke hukunci

ina suke son saka mutum kenan?Lere: E, Ina ganin haka tunda yake

dai abin da fom ]in ya nuna kenan, basu tantance irin gasar da mutum yakamata ya shiga ba.

Fim: Kana ganin idan aka goga dasauran finafinai, za ka iya samun nasararAdali ko Wasila?

Lere: Ita ka san wannan gasa kamarshari�a ce. Saboda kamar al}ali ne, baza ka iya sanin ga yadda hukunci zaikasance ba. Amma in dai za a ce Adaliya kai matakin }arshe a London, to natabbatar ina sa ran samun kyakkyawarnasara a gasar da za a yi ta finafinai anan Arewa, insha Allahu.

Fim: Yaushe kake sa ran Adali na 2zai shiga kasuwa mutane su gan shi?

Lere: Insha Allahu, ranar 6 ga Oktoba,2001, Adali na 2 zai shiga kasuwa.

Fim: Muna so ka ]an yi tsokaci a kan

Alh. Yakubu Lere

Adali ba karamin fim ne ba� Yakubu Lere

wani al�amari da ya faru a wajen ]aukarshirin fim ]in, inda wakilinmu ya gakamar an yi }o}arin a ]aukaka shiAhmed S. Nuhu ne a kan Musbahu M.Ahmad. Shin wannan wata dabara cetaku kai da darakta ko kuwa?

Lere: A�a ba haka ba ne. Ni dai abinda zan ce shi ne, da Ahmed S. Nuhu, daMusbahu M. Ahmed, duka yarana ne,

suna }asa gare ni, zaniya cewa }annena ne,kuma dukkaninsu, aha}i}anin gaskiya,ina }aunarsu. Tokuma zan iya tsayawatsayin daka, insadaukar da }arfina dakomai, saboda in]aukaka su. Don hakaba yadda za a yi in yiabin da zai dankwafarda wani, in ]aga wania cikinsu.

Gaskiyar al�amarinshi ne, duk wanda yakalli fim ]in Adali na1, babu Ahmed a ciki.To, a labarin na kashina 2, saura kwanabakwai a yi aurenBilki mai tantabara daKamal, wato Musbahukenan, za ta zo ta ceita ta fasa, tana sonAhmed ne. Don haka,dole sai ka nuna ma]an kallo dalilin da yasa ita za ta barsaurayinta, wandasuka da]e tare a kashi

na 2, har sun yi wa}o}i biyu. Wannanshi ya sa kenan muka ]an ba Ahmedfifiko wajen kayan sawa, da wajen rawa� �yan rawar Ahmed sun fi �yan rawarshi Musbahu; kayan sawar shi, motarda zai hau da sauransu, muka ]aukakaAhmed a kan shi Musbahu. Ba wai dona dankwafar da shi ba, tunda shi mayayin da za a zo wajen shari�a ]in, za afahimci cewa shi Musbahu ]in ya masamu aiki a London, sai ya bi ta SaudiArebiya ya yi umara, sannan ya wuceLondon kama aiki tare da sabuwaramaryarshi da ta share mashi hawaye.

Don haka, duk ba wai an yi ne dona ~ata Musbahu ba. Babu shakka kammutane da yawa a location ]in sun yimagana cewa da gangan nake neman]aga Ahmed a kan shi Musbahu, ammaba haka ba ne.

Fim: Shi kansa Musbahu an ce ransa

Ci gaba a shafi na 55

Page 53: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 200154

baya shi ne Sartse 1, inda haka aka nunoshi yana wa}a tare da su Dum~aru.

To, mun sake waiwayar ]an wasandon jin me yake ciki. Mun fara da jintarihin rayuwarsa, kuma ya gaya manairin dangantakarsa da [anhaki (MalamMamman), musamman da aka ce shi neya haife shi. ASHAFA MURNAIBARKIYA ne ya zanta da shi kwanannan a Kanon Dabo.

Fim: Shin wanene [andugaji?[andugaji: Ni ]a ne a wajen Alhaji

Muhammadu [anhaki wanda ba sai nafa]i shi ko wanene ba. Kowa natambaya: shin ni ]an Malam Mammanne? To yau dai na amsa e, shi ne dominda shi da mahaifina }ani da wa ne. Anhaife ni a shekarar 1971 a unguwarChiranci (a Kano) ranar Lahadi, 18 gawatan Afrilu, da misalin }arfe biyu nadare. Na tashi gaban iyayena. Su sukafara saka ni a makarantar Islamiyya tunina ]an shekarar shida a 1977. Na farakaratu a �{ofar Na�isa Primary School�.A 1983 ne na tafi G.S.S. Gwale har zuwa1984, sai na koma J.S.S. Goron Dutsehar zuwa 1986. A wannan lokacin nekuma na sauke Al}ur�ani Mai Girma.Na yi babbar sakandare ta G.T.C. Wudil.Daga nan sai na tafi �School of Tech-nology� ta Kano inda na yi share fagendifloma, a 1991. Daga nan kuma na tafi�Federal Polytechnic,� Bauchi, na gamaa 1993, na samu difloma kan aikinlantarki. Na yi koyarwa a G.S.S. Gwale.Na fara karatu a Jami�ar Bayero har saida na shekara biyu amma rinca~ewarmatsaloli suka sa ban sami damarkammalawa ba. Sai na ci gaba dakoyarwa.

Fim: Daga wane lokaci ka shigaharkar wasan Hausa?

[andugaji: A shekarar 1994 ne na farazuwan kallon wata }ungiyar wasanwaikwayo, �Maikurwa Drama Club� ta{ofar Na�isa. Daga nan sai na shiga. Alokacin Magaji Jinjin, wanda ya fito aTsintacciyar Mage, shi ne }wararre acikin }ungiyar, sai kuma ga ni. Alokacin, gidan biki ake gayyatarmumuna yin wasa. Tun a lokacin na zama

1996 mai suna [andugaji.Daga nan sai sunan ya bi ni,saboda sunana ke nan a fim]in.

Fim: Ko babanka MalamMamman ya ta~a yi makahu]ubar ka shiga wasanHausa?

[andugaji: Wata rana inasakandare an gayyace shiwasan da~e a KwalejinRumfa sai muka tafi tare dashi. To a wurin ya saka nina yi wasu fitowa ka]an.

Fim: Gaya mana wasufinafinanka.

[andugaji: Cikinwa]anda suka fito akwaiSartse na 1 da na 2, Madubi,Haya}i, [andugaji, kai nidai suna da yawa don wasuma ban san su ba!Ballantana kuma wa]andaba su fito ba su ma suna dayawan gaske.

Fim: Me ka ]auki harkarwasa, sana�a ko fa]akarwa?

[andugaji: Duk wandamai ban dariya (comedian). A 1995 nena fara yi wa }ungiyar Dabo wani fimmai suna {arshen Alewa.

Fim: Ya aka yi sunan [andugaji yabi ka?

[andugaji: Wani fim ne da na yi a

Shirin fim ba wurin lalataba ne, wurin malanta ne

“Ni wani abin ma dake damuna shi ne duk

abin da na yi cikinjama’a sai a rika

ganin kamar wasanake yi. Kai ko sallahnake yi wasu sai surika ganin ta dirama

ce.”

� [andugajiTUKUR S. Tukur ([andugaji) ]an wasa ne wanda ya yi fice a fagen bandariya. Idan kun tuna, mun ta~a kawo muku hira da [andugaji a cikinFim can a cikin shekarar 1999. Tun daga lokacin, mutane da dama sunatambayarmu shin ko Tukur yana nan? Ko kuwa ya shu]a ne? Domin sunrabu da jin ]uriyarsa a cikin finafinai. To ama dai Tukur yana nan daransa, kuma ana damawa da shi a finafinai. Fim ]insa da ya fito kwanan

Tukur S. Tukur (Dandugaji)

ya ]auki ]ayan biyun yana da gaskiya.Idan muka ]auke ta sana�a za a iya yardadomin dalilin harkar fim wasu sun yigidaje, wasu motoci, wasu kuma sunsami abubuwa da yawa. Haka kumaidan muka koma ~angaren fa]akarwa,to abin haka ne. In ba ka fa]akar anisha]ance ba, ka fa]akar a wa�azance.Kuma irin ban dariyar da muke yi tana}ara kawo raha a cikin gidan da akewani bahagon zama.

Fim: Wasu na fitowa da wata sigadaban, to kai me ya sa ka fi fitowa dasigar barkwanci?

[andugaji: Ni ba inda ba na fitowasai dai da barkwanci aka fi sanina. Abinda ya sa na fi son sigar ban dariya to kadubi wani Hadisi da yake cewa, �Anhalicci zukata a bisa son wanda yakyautata a gare ta da kuma }in wandaya munana a gare ta.� Shi ya sa mu bafariya ba a kullum mutane ke son mu,domin ko kana cikin ba}in ciki za mu

Page 54: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001 55

iya ba ka dariya.Fim: Tun da jama�a na son ka, yaya kake yi da yara

masu yayya~e ka duk inda ka sa }afa?[andugaji: Ba zan manta ba, akwai garin da na je,

wallahi sai da na yi shigar mata sannan na samu na fitadaga cikin mutane.

Fim: To ban da shirin wasa ko kana da wani tudundafawa?

[andugaji: Ina da abin yi har guda biyu ban da wasanHausa. Ka ga dai ina rubutun littattafai. Ina aiki}ar}ashin �Federal Airport Authority of Nigeria� (FAAN)a �Malam Aminu Kano International Airport.� Ni na

[andugaji: Ba ta~a yi ba, domin duk fim ]in da na yi sai natabbatar ina da amsar da zan ba wanda zai }alubalance ni. Ba niyin abu da ka. Ka san magana zarar bunu ce. Ko fim zan yi sai na yiabin da Bature ke ce wa �think twice before you do.�

Fim: Ashe dai kai ba dolo ba ne kamar yadda ake ganinka afinafinai!

[andugaji: Bari kai dai malam! Ni wani abin ma da ke damunashi ne duk abin da na yi cikin jama�a sai a ri}a ganin kamar wasanake yi. Kai ko sallah nake yi wasu sai su ri}a ganin ta dirama ce.

Fim: Ashe ba su bin ka jama�i ka yi masu limanci.[andugaji: (Ya yi dariya) A�a, ai abin ba a nan take ba. Kai dai

mu yi sallama!

ya ]an sosu a kan yadda aka yi wannan tsari. Menene gaskiyarlamarin?

Lere: E, sosuwar ba wai kishi ba �. saboda Musbahuyana da kishin gaske a rayuwa, ka san ]an�adam haka. To saiya ]auka, ainihin budurwarshi ta gaske ce ta yi mashi wannanwula}ancin, ya zo ta]i, ga shi kuma sun kusa aure, ya sameta tana ta]i da wani saurayin, ta ce mashi ya je ya jira ta tanazuwa. To wannan ya sosa mashi rai }warai da gaske. Don yayi mani magana.

Fim: Wannan ko ya tuna maka da abin da ya faru tsakaninAli Nuhu da Sani Danja a wajen rawar fim ]in Nagari?

Lere: E, to ai na ba na nan, na kalli kawai fim ]in ne. Toban sani ba ko Ali ya yi wannan maganar, amma dai gaskiyani kawai abin da ya nuna a zuciyarshi, babu shakka ]ankallo abin zai burge shi. Saboda haka sai na yi farin cikin nasamu abin da nake so.

Fim: To mun gode.Lere: To ni ma na gode.

Shirin Adali...Ci gaba daga shafi na 53

Fim: To assalamu alaikum.[andugaji: Wa alaikumus salam! Na gode.

rubuta littafinNamamajo.

Fim: Me ya sawasu ke yi wa �yanwasa kallonru]uwa?

[andugaji: Niina ganin ba zaiwuce don sun gaana yin shiri damata ba. Ka san]an�adam duk indaaka ga mace danamiji na ha]uwakan wasu al�amurahaka kawai, sai su]au zargi su ]ora.Wasan nan dai badaina shi za a yi ba.Kuma dole sai damata domin namijiba zai yi shigarmata ya fito amatsayin mace ba.Duk wanda kowadda aka ce talalace a film indus-try, da ma canlalatacciya ce.Kuma ina ne ba asamun lalatacce?Film industry bawurin lalata ba ne, wurin malanta ne. Na dai yarda a ba mushawara mu yi gyare-gyare a harkarmu.

Fim: Cikin gari ana ta]in wani fim naka da bai fito ba,watau In Kere Na Yawo. An ce a ciki ka yi wani barkwanci dakuka je zance wurin wata budurwa. Me ka ce mata?

[andugaji: Cewa na yi, �Na fara ganinki ne ranar sha taraga watan tara, alif ]ari tara da casa�in da tara da nisa munazaune ni da abokaina tara muna tattaunawa a kan takardartakarar sakataren Sule Tankarkar!�

Fim: A cikin masu yin fim, wane dattijo ne ka ]auka tamkaruba?

[andugaji:Gaskiya Isa Ja, domin irin }aunar da yake mindole in ri}i Isa Ja tamkar uba. Mutumin kirki ne.

Fim: Me ya faru gare ka a sana�ar fim wanda ba za kamanta ba?

[andugaji: Abin da ya faru gare ni a garin Suleja na fa]amaka can baya cewa sai da na yi shigar mata a wannan gari,sannan aka fitar da ni daga jama�a. A wurin na dubi kaina, nakuma dubi irin yawan mutanen da suka zo ganina. To sai dagabana ya fa] matu}a. Na }ara jin tsoro ganin yadda akefa]a da doke-doke don son ganina. To wurin wata Gala masaboda soyayya har dukan tsiya aka yi min, har matata ta yimin ruwan zafi.

Fim: Ko ka ta~a yin da-na-sani da shiga fim?

Su Dandugaji suna wasan dabe a bainar jama’a

Page 55: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

[angata) ya gamu da abokan gaba sun watsa masa ruwanbatir. [anyen ruwan batir fa! Wai fuskarsa ta }one, kuma awannan lokacin yana kwance a asibiti. Suka garzayawaasibitin saboda abin ya jefa su cikin jimami. Yawan jama�arda suka dinga a zuwa wajen har ya sa ma�aikatan tsaro naasibitin sun hana su shiga. Wasu sun yi ta tsayawa suna ~ataawoyi da yawa a cikin rana mai azabar zafi domin ko jami�anza su ha}ura su bar su su ga tauraronsu, amma ina! inji �yan}wallo. Wasu suka dinga tafiya suna dawowa kashegari, wasukuma suka dinga rugawa zuwa gidan su Auwalu. Haka dai

Dangata: ‘Kishi da wanda Allah ya daukaka, ja da Allahne!’

Dalilin da ya sa aka ce

[angata

Jarumin ya nuna cewa duk masu nukurada kyakkyawar fuskarsa su je su fa]a rijiya,domin ta Allah ba tasu ba!

Daga SANI MUHAMMED SANI, a Kano

RA[E-RA[I, cece-ku-ce, ji-ta-ji-ta, har ma da zu}ita malle ba sa ta~a }arewa a duniyar finafinanHausa. Idan ire-iren wa]annan abubuwa sukatashi daga kan wannan a yau, gobe sai su fa]akan wancan, walau alheri walau rashinsa. Daga

ina abin yake farawa babu mai iya fa]a, sai �yan lokuta}alilan ne za a iya samo bakin zaren. Wa]annan irin abubuwaba sa ta~a faruwa ga wanda bai isa ba sai dai da wanda ya isaake yi da shi; kuma ya tsole wa mutane idanu.

Kwatsam, can kwanan baya sai ga wata sanarwa a kafafenya]a labarai cewa wai Auwalu Mohammed Fagge (Auwalu

suka dinga safa da marwa dare darana safe da yamma tsakanin gidanda asibitin Murtala da ke Kano.

Wani wakilin mujallar Fim yaruga da gudu bai zame ba sai agaban Auwalu domin jin ta-bakinsa a kan wannan lamari. Asheji-ta-jitar ba a ruwan batir kawai tatsaya ba har ma da cewa ya she}aBarzahu, garin da babu inda ya kaishi sau}in samun ]akin kwana.

Awwalu ya shaida wawakilinmu cewa shi babu abin daya same shi, yana nan lafiyarsa}alau, ko ciwon kai bai yi ba. �Inakira ga masoyana � ba na maganaa kan ma}iyana � da su ci gaba daba ni goyon bayan da suke ba ni.Su ne masu }ara min }arfin gwiwaa kan duk al�amurana na yau da

57

Dangata (na farko a dama) tare da su Mika’ilu Gidigo

Page 56: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

kullum.�Shi dai wanda aka watsa wa ruwan batir ]in, sunansa Garba

Muhammed [angata, ba Auwalu Muhammed [angata ba.Shi Malam Garba, mutum ne da ya da]e yana shirya

wasannin kwaikwayo a Rediyo Kano, kuma ya fito a wasufinafinai kamar Malam Jatau Na Albarkawa inda ya ri}afitowa a matsayin [angata. Tsohon ]an wasa ne shi, ammadai ya da]e da daina shirye-shiryen na rediyo da na talbijin]in, kuma ya da]e da komawa aikin banki.

Shi Malam Garba fuskarsa tabbas ta samu damejisakamakon watsa masa ruwan batir da aka yi. Dangantakarsunansa da Auwalu ita ce kalmar �[angata,� fa}at. Wannanne ya sa aka ]auka Auwalu ne abin ya ritsa da shi, musamman

lokacin ina neman finafinai. Bayan an gama fim ]in akadinga zagina. Sai bayan na yi Halin Kishiya ne na wankekaina.�

A ta}aice, jarumin ya ]au darasi babba bayan kwikuyonya ]an cije shi. A cewarsa, �Ya kamata �yan wasa su gyaraayyukansu. Finafinanmu na fita }asashen waje. Ya kamata ainganta su domin wa]anda ma ba sa jin Hausa su gani suyaba su fahimta. In za ka yi ka yi mai kyau, in kuma ba za kayi mai kyau ba to kada ka yi; barin shi ya fi kyau.�

Yana yi wa ]imbin jama�ar da suka je gidansu kuma asibitinMurtala bayan sun ji waccan mummunar ji-ta-ji-ta godiyasaboda nuna masa }auna da suka yi. �Na gode }warai dagaske, Allah kuma ya bar mu tare,� inji [angata, tare da

ma da yake ya fi Garba [angata tashe a wannan zamanin nafinafinan bidiyo.

�Magoya bayana suna gaya min cewa marasa goyon bayanasuna cewa, �Muna murna; tunda an ~ata masa fuska ma ga fuskarda za a yi fim da ita1� Ina yi wa irin wa]annan mutane albishirda cewa kwanan nan za su dinga ganin finafinaina sababbisuna fitowa a kai a kai. Kuma ina yi musu bushara da cewa sutuna idan abin sharri ya samu ]an�uwanka kana murna, to fa kaima ba ka fi }arfin abin ya same ka ba tunda daga Allah ne, kumaba ka fi }arfin Allah ba.�

Auwalu ya ce finafinansa da za su fito nan gaba sai sun gigitajama�a saboda sun fi na da armashi dangane da nisha]antarwada koyarwa da }warewa. Ya ce shi dai ba ya yin fim kowanne irida an kawo masa ya cafka ya dace da shi ko bai dace da shi ba.�Idan har na ga fim ]in bai dace da ni ba, nakan ce a nemo wanea ba shi fim ]in. Ka san mafi yawan masu shirya finafinai sun]auka ra�ayinsu kawai za su nuna wa mutane, ba su damu da�yan kallo ba.�

Ya yi nuni da halin banza na wasu furodusoshi na ta�alla}a akan fuska ]aya. �Ba yawan finafinai ne suke wani abu ba,babban abin shine matakin da ka buga a ciki ya dace da kai kobai dace da kai ba. Idan ya dace da kai sai ka ga �yan kallo nasha�awarka suna son ka suna kuma sayen fim ]in ka. Ammaidan kana da yawan finafinai, yawansu na iya zama na banzamuddin ba ka burgewa. Sai ka ga ana rubutowa mujallar Fimcewa mun gaji da ganin wane ko mun gaji da ganin wance.�

Auwalu ya ce yana so ya kare mutuncin irin matakin da yakebugawa a cikin finafinai, �ba wai kawai in yi kowanne tarkaceba. Wannan ba ya cikin tsarina.�

Da alama ya yi da-na-sani a kan matakin da ya buga a cikinAlhaki Kwikuyo. �An ba ni mataki a cikin Alhaki Kwikuyo a

Dangata a wurin daukar fim

SUNA: Zulai SafiyanuSUNAN RANA: Zee BabyMAHAIFA: Damargu, Bichi L.G.A., KanoMATSAYIN KARATU: SakandareAURE: BabuWASU FINAFINAI DA KIKA FITO CIKINSU DASUNAN DA KIKA FITO DA SHI: Dijangala, ZatoZunubi, Gwi Da YaraKAYAN DA KIKA FI SON SAWA: Kayan Hausawa�YAN WASAN DA KIKA FI SO: A�isha Yusuf,

Sani UbaLAUNIN DA KIKA FI SO: FaraABINCI DA KIKA FI SO: Tuwon masara, miyar

kukaHALAYEN DA BA KI SO: {aryaHALAYEN DA KIKE SO: Tsare gaskiyaINDA KIKA FI SO KI ZIYARTA: Saudiyya da Dubai

MU SAN �YAN WASA

Zulai Safiyanu

ZeeB a b y

murmushi.

58

Page 57: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

Me Ke Jawo Rashin FahimtaA Tsakanin �Yan Fim?

�yan gado fice da }warewa a aikin.Kai, aikin fim a Indiya yana da yawan

gutsiri-tsoma. Ko da mujallunsu ka karantaza ka san jaruman finafinai ba su cika samunkyakkyawar dangantaka a tsakaninsu ba,musamman matasa. Ko da a tsakanin manyanma za ka samu tsohon labari makamancinwanda yaran ke tafkawa a yanzu.

A Nijeriya ma, masu shirin fim suna samunsa~ani. A masu shirin Hausa akan ]an samufafatawa da abokan aiki. Da Mandawari yasami kyautar gwarzon shekara, na san ya daceda kyautar domin har yanzu ban ji wata rashinyarda ba daga abokan aikinsa ko �yan kallo.Musamman ma akwai jaruman da za su iyaganin cewa su suka fi dacewa da kyautar, kokuma �yan kallo su ce ba Mandawari ne yadace da kyautar ba. Amma har yanzu ban jikomai ba game da wannan labari. Sai masuka taya shi murnar cewa ya fi dacewa daita fiye da su. To alhamdu lillahali! Yabongwani ya zama dole.

Amma hakan bai zamanto cewa shiMandawari ba shi da abokan gaba ba kwata-kwata. Akwai wa]anda suka ga rashindacewarsa da wannan matsayin. A lokacinda shi Mandawari ya kwashi tawagar �yanwasa zuwa Jamhuriyar Nijar a bara, wasucikinsu sun yi i}irarin wai an yi watamana}isa ta dasa masu bom don a halaka sua wurin wasa. Kuma an yi zargin cewa waidaga cikin �yan wasan ne wasu ke da hannunshirya wannan mana}isar. Wannan labaringaskiya ne ko }arya, Allah (SWT) ne kawaiya bar wa kansa sani. Hindatu Bashir ta ce,�In mafa]in wawa ne ai, majiyinta ba wawaba ne.� {warai wannan haka ne, to amma fazuciyar ]an�adam ma fa abin tsoro ce!

Idan muka duba cikin �yan mata maganargaba ko rashin jituwa, sa~anin ra�ayi,gulmace-gulmace da ka-ce-na-ce sun yi yawa.Tun a lokacin da na fara ganin Hindatu acikin shirin Saudatu, na yi imanin cewa fim]in zai samar mata farin jini wurin �yan kallokuma zai iya samar mata abokan gaba atsakanin abokan aikinta. Haka a lokacin daFati Mohammed (A�isha a Ki Yarda Da Ni)ta fito, na san cewa in dai ta jima tana yin fim,to wata ran sai abokan aikinta sun yi mataduka ko su biya �yan daba su dake ta. Ba inako]a wa]annan mata ba ne saboda na yisha�awar halittar da Allah Ya yi masu, a�a,ina ganin cewa aikin da aka ba su a wa]annanfinafinai aiki ne wanda zai iya ba mutumtausayi da sha�awa. Yawancin �yan kallosukan so �yan wasan da suka cika fitowa amutanen kirki ne kawai, in kuwa suka yikasuwa ko farin jini, to za ka ga furodusoshisuna ta kaiwa da kawowa domin su ja

A KULLUM mutum yana neman karemartabarsa da iyalansa daal�ummarsa da kuma sana�arsa ko

aikinsa. Wannan ne dalilin da ya sa za a iyaganin mutum da wasu irin halayen da za suiya zamantowa masu na}asa, masu martabako kuwa masu zubar masa da mutunci. Baabin mamaki ba ne ka ga mutum yana dakirki sosai ko kuma marar kirki. Wani abu dake haddasa gaba ko gasa a tsakanin mutaneshi ne neman abinci. Duk da yake yawanciakan samu abokan sana�a da kyakkyawarfahimta a tsakaninsu, amma ana iya samunsa~anin ra�ayi da zai iya haifar da gaba kogasa ko rashin jituwa. Shi dai aikin fim, sana�ace mai ]imbin farin jini kuma ana samun]aukaka ko arziki a cikinta. Duk wannan yanasamuwa ne a sakamakon }warewar mutumwajen aikin ko kwarjini. Shi ya sa a lokuta dadama jaruman fim suna fama da abokangwagwarmaya ko jayayya wa]anda su masuna neman ]aukaka ko kasuwa.

Akwai lokacin da aka yi ta tabka gaba atsakanin Amitabh Bachchan da Anil Kapoorwajen neman zamantowa gwarzon jarumi(superstar) a Indiya. Amitabh ya jima a kanwannan mu}ami kuma shi Anil kafinlokacinsa ya yi sai ya yi gaggawa. Sakamakonhaka suka yi ta rubuce-rubuce a mujallunfinafinan Indiya suna yi wa juna izgili,tozartarwa, }as}antarwa da kuma tonon asiri.Kai har ma wasu daga cikin iyalan gidan suAnil ]in, sun taya ]an�uwansu gabar.Wannan ya faru dab da shu]ewar 1980 zuwafarkon 1990. Shi ko Anil ya yi fice wajenfurodusoshi saboda finafinansa suna samunkasuwa sosai. Daga nan sai ya shiga gaba dasauran jaruman da suka gabace shi zuwamatasa wa]anda ke neman zarce shi. Dominkuwa su ma matasan sun fara samun kasuwarda yake ci. A jerin wa]annan matasa akwaikamar su Govinda da Sunil Shetty da AkshayKumar. Da magabta suka yi masa, sai Anilsai ya yi }o}arin yin hira da mujallar�Stardust� don ya gyara dangantakarsa daabokan aiki. Maza kenan fa!

Idan aka le}a dandalin matan ma za kasamu irin wannan }azamin lamarin. Wannantana gaba da waccan. Misali, Madhuri Dixit,wadda kwanan baya BBC suka ba da labarinta fi duk �yan mata samun ku]in sa hannukafin amince za ta yi fim, tana nan tana famada abokan gaba wa]anda ke ganin cewatamkar ta toshe masu hanyar samun ]aukakako ku]i ko martaba ne, duk da cewa ita ba�yar �yan fim ba ce. Ra�ayi da neman abinduniya ne kawai suka kawo ta amma har ta fi

RA’AYI BA GABA BA NE

Fa]i Son Ka

ra�ayinsu su yi masu aiki. Wannan yakan iyaba abokan aikinsu haushi, musamman mawa]anda ke ganin cewa su ma ai hakan tadace da su. Ana haka ne kuma sai ka ga gabako gasa ta shiga tsakaninsu.

Kowa ya san akwai lokacin da Hauwa AliDodo ta sha fama da abokan aiki don neman]aukaka. Lokacin da Hindatu ta ce ta fikowace �yar wasa �aji�, mutane sun yi taingiza sauran �yan wasa mata da su mai damartani. Hakan ya janyo mummunar gabatsakaninta da �yan mata har ma da masu}aunarta da masoyansu. Ina kyautata zatoncewa an da]e Hauwa da Hindatu ba su dawata dangantaka ko ala}a da Fati Moham-med (Zubaina ta cikin Sangaya) saboda yaddata yi kasuwa, har �yan kallo suka yi takururutata da cewar wai ita ce �a kori Hauwa.�Kuma Halima Adamu Yahaya ba ta yi zamanarziki da A�isha [ankano (Sima) ba. Ko akansaurayi ko kuwa wani dalili ne daban su sukasani. Haka ma Halisa Mohammed ta jihaushin }orafin da Hindatu ta yi na cewa �tafi sauran mata aji,� har ita Halisa gabanin ta yiaure ta ce in an isa a fito a yi gasar kyau manaa gani kafin a san wa ta fi wata? Hindatu ]inma ta yi martani da cewa ita ai ba tana nufin�kyau� ba ne kawai, domin kuwa akwaimummuna mai aji. To wannan dai tsakaninsune can!

A ta}aice dai, mai nazari zai iya ganin irinwannan rashin jituwa ko gaba ko sa~aninra�ayi ko tozarta juna ko gwalewa ko izgiliko }as}antaswa tsakanin �yan wasan. Yanzuhaka in ka duba za ka ga cewa �yan matasuna ta yi wa juna kallon }yashi da hassada.Kuma za ka ma rasa wanda za ka bai warashin gaskiya. Domin kuwa kowace tana}o}arin ta kare martabarta ne da ta sana�arta.

Kai, abin dai ga shi nan kaca-kaca, sai daiha}uri da juna kawai. Shi aikin shirin fim, daman can ya gaji haka. �Yan kallo ma kawai zasu iya ingiza jarumai gaba da juna su. Hakama �yan jarida da furodusoshi da daraktocisukan so wasu jarumai fiye da wasu, kumahakan na iya haifar da gaba. Kamar yadda nayi bayani da farko, ita dai maganar maganintasai dai ha}uri kawai. Domin ita rayuwa makanta ta gaji ha}uri. In babu shi, to babuwata kyakkyawar dangataka da za ta iya]orewa a tsakanin al�umma. Ni ma da kainaina ha}uri ne kawai da abokan aikina. In bahaka ba, to da yanzu kuwa mun sha doki-in-doka da wasu daga cikinsu.

Adamu Yusufari ya rubuto ne daga}ungiyar �Abubakar Imam Writers Coun-cil,� P. O. Box 83, Gashuwa, Jihar Yobe.

DAGA

ADAMU YUSUFARI

Page 58: Mujallar FIM - August 2001

FIM, AGUSTA 2001

Ni, Alhaji Ahmed Mohammed Amge, a madadin iyalina da dukkan dillalaimasu saida kaset, ina mi}a sa}on ta�aziyya ga iyalai da abokai da masoyan

AMINU HASSAN YAKASAI da MAIJIDDA MUSTAPHA, wa]andaAllah ya yi wa rasuwa a ha]arin mota a kan hanyarsu ta zuwa Katsina

a ran 16 ga Yuni, 2001

Wa]annan hazi}ai sun rasu ne a kan }o}arinsu na ciyar da harkar shiryafim na Hausa gaba. Kuma sun rasu a daidai lokacin da ake da matu}ar

bu}atarsu a wannan fage, wanda a kullum yake bun}usa, kuma yake dabu}atar }wararru irinsu.

Aminu Hassan mun san shi }warai da gaske. Mutum ne mai kawaici dason jama�a da girmama abokan sana�arsa. Yana da sadaukarwa sosai gawannan harka, ga shi kuma abin da ma ya karanto kenan a makaranta.

Don haka za a da]e ana cin gajiyar aikin da ya yi a fagen fim.Muna addu�ar Allah ya ji}ansu duka, ya yafe kurakuransu, ya sa

Aljanna ce makomarsu. Kuma Allah ya bai wa iyalansu jimirin jurewannan babban rashi da muka yi, amin.

Sa Hannun:

ALHAJI AHMED MUHAMMAD AMGE

Sakataren {ungiyar Dillalan Kaset ta Jihar Kano

Inna Lillahi Wa Inna Ilaihi Raji’un!

Marigayi Aminu Hassan Yakasai Marigayiya Maijidda Mustapha